Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Haka zalika shima tsohon mataimakin gwamnan jahar Kano, Farfesa Hafiz Abubakar ya yanke wannan tikiti na tsayawa takarar gwamna a babban ofishin jam’iyyar PDP dake Abuja, duk da umarnin da jagoran Kwankwasiyya ya bayar.
Idan baku manta ba, Yuguda na cikin tsofin gwamnonin PDP da hukumar yaki da cin hanci da yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC) ke sansana domin ko a 'yan kwanakin nan saida hukumar ta garkame wani gidansa. Mohammed Abubakar, gwam
Jam’iyyar PDP a jawabin da tayi wanda ya zo hannun mu ta bakin Jaridar Premium Times ta yi kaca-kaca da Uwargidar Shugaba Muhammadu Buhari. PDP tace idan gaskiya ne ana yaki da sata ayi ram da Matar Shugaban kasa.
Dazu mu ka ji cewa Mataimakin Gwamnan Nasarawa da wasu ‘Yan takara sun fara kuka kafin zaben fitar da gwani. Ahmed Wadada, D Envuluanza, Zakari Idde, Dauda Kigbu, Maikaya, da wasu 'Yan takarar sun ce dole ayi masu adalci.
Wata sabuwar kungiyar ‘yan Najeriya mazauna kasar Amurka (Nigerian-America Development Advocate) sun mamaye gaban ofishin majalisar dinkin duniya (MDD) domin nunawa duniya goyon bayansu ga takarar shugaba Buhari a zaben 2019. Muta
Mai martaba Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar II, zai jagoranci fitattun shugabanni Musulmi zuwa taron Gidauniyar tara naira biliyan 1.5 ta gina Cibiyar Yada Addinin Musulunci ta Al’ummar Jihar Oyo (MUSCOYS).
A lokacin da zaben 2019 ke matsowa, matasan Najeriya karkashin inuwar kungiyar cigaban matasa wato Youth Progressive Association for Peace and Development, YPAD, a ranar talata ta nuna goyon bayan ta domin zarcewar mulkin shugaban
Tazarcen Gwamnan Adamawa yana lilo a Jam’iyyar APC mai mulki bayan da Uwar Jam’iyyar ta soke shugabancin Jihar. Mataimakin Shugaban APC na kasa ya bayyana wannan a wani taro da aka yi a cikin Garin Yola a Jihar.
Mun samu labari cewa Mataimakin Shugaba kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya shiga taron FEC da aka saba kowane mako tare da Ministocin Gwamnatin Tarayya a fadar Shugaban kasa na Aso Villa yayin da wasu Ministocin su ka bar kasar.
Siyasa
Samu kari