Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Wasu da dama daga cikin ‘yan takara a jam’iyyar APC suna ci gaba da takara ne a jam’iyyar ganin kamar uwar jam’iyyar za ta amince da yadda suke so ayi zaben fidda gwani na jihohin su. Sai dai uwar jam’iyyar ta kawo karshen abun.
Uwargidan Shugaban Kasa Muammadu Buhai, Hajiya Aisha Buhari ta bayar da umurni kan wa a tsare mata babban dogarin ta, sannan a bincike shi akan zargin lamushe mata da kudi da yayi, jaridar Premium Times ta ruwaito.
Kungiyar magoya bayan Shugaba Buhari na 2019 sun bayyana cewa zargin da ake yiwa shugaban su, Sanata Ali Modu Sheriff na cewa yana yiwa jam’iyyar adawa ta PDP leken asiri don ganin ya bata damar jam’iyya mai mulki na cin zabe.
Za ku ji cewa tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana abin da ya sa ya tsaida Abba Kabir Yusuf a matsayin ‘Dan takarar Gwamna a karkashin Jam’iyyar PDP a lokacin da ya kawo ziyara zuwa Jihar Kano.
Mun ji cewa ana karar Shugaban kasa Buhari da wani Ministan sa a Kotu. Bala Mohammed da Raymond Dokpesi sun kai Buhari Kotu ne a dalilin wani kudiri da ya kawo. Babban Lauya Agabi ne ya tsayawa masu karar a gaban Alkali.
Jami’an hukumar kwastam na Najeriya sn kashe wani mutumi da ake zargi da kasancewa dan fasa kaurin shinkafa jaridar Daily Trust ta ruwaito. Wani idanun shaida ya bayyana cewa lamarin ya afku a jiya, Lahadi, 23 ga watan Satumba.
Tsohon Gwamnan Kaduna Ahmed Makarfi a lokacin da ya shiga yakin neman zabe ya fadawa manyan PDP a Yankin Kebbi cewa shi ne yake da abin da duk sauran ‘Yan takaran na PDP ba su da shi kuma zai yi nasarar samun tikitin PDP.
Kaakaki Yekini ya fitar da wannan sanarwar ne a ranar Lahadi, 23 ga watan Satumba, inda yace uwar jam’iyyar ta yanke wannan shawarar ne don baiwa sauran yayan jam’iyyar APC damar karbar katinsu na zaba yayan jam’iyya a mazabunsu.
Bayan kammala zaben gwamnan jihar Osun da ya gudana a jiya asabar 22 ga watan Satumba 2018, hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta fara sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi 11, ta bakin jami'an tattara sakamako na kowac
Siyasa
Samu kari