Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Juma'ar da ta gabata ne Otunba Gbenga, jagoran kungiyar yakin neman zaben tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana dalilin da ya sanya aka zabi Peter Obi a matsayin wanda zai yiwa Atiku mataimakin shugaban kasa.
Za ku ji yadda ‘Dan takaran Gwamna a Jam'iyyar APC mai mulki a Borno Zulum ya bayyana yadda yayi sana’ar Direba a baya. Ana kyautata zato Babagana Umar Zulum shi ne zai gajiGwamna Kashim Shettima mai barin gado a 2019.
A halin yanzu shugaba Muhammadu Buhari ya na wata ganawar sirri da wasu zababun mambobin majalisar wakilai na jam'iyyar All Progresive Party (APC) a cikin dakin taro na Banquet da ke Fadar Aso Villa a Abuja. Wannan taron na zuwa n
Umahi, Chiyaman din kungiyar gwamnonin kudu maso gabas yace an ware shuwagabannin da gwamnonin yankin. Yace duk matsayin da za'a bada a yankin sai masu ruwa da tsakin kudu maso gabas sun amince. Zaben Peter Obi da Atiku Abubakar..
Ga dai wuri ga mai waina, a halin yanzu watanni suka rage zuwa zaben 2019, zamu gani ko shin wannan hadin kai tare da goyon bayan zai iya ture shugaban kasa Muhammadu Buhari daga kujerar shugabancin kasa ko a'a?
Wani jigo a jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a jihar Niger, Mohammed Santuraki ya gargadi jam'iyyar ta zage damtse muddin tana son tayi nasara a babban zaben shugabancin kasa na 2019. A hirar da Santuraki ya yi da kamfanin
A yayin da hankulan'yan Najeriya ya fi karkata ga jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki da babban jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) a wannan lokaci da zaben 2019 ke matsowa, akwai wasu 'yan siyasa san
Yari wanda ya ziyarci fadar shugaban kasar karo na biyu tun bayan da rikici ya barke a jihar Zamfara kan zaben fidda gwanin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ya samu rakiyar Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje.
Sowore ya zargi Moghalu ne da cewa bashi da masaniya game da matsalolin ma’aikata, a cewar Sowore har yanzu Moghalu bashi da wani tabbatacce kuma sahihin tsari na yadda zai kaddamar da karancin albashi ga ma’aikata.
Siyasa
Samu kari