Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Jam’iyyar All Progressives Congress(APC) ta sake jadadda matsayarta cea ya zama dole yan Najeriya masu zabe su yi amfani da damar wajen zaben ‘yan takara da ka iya lashe gwajin mutunci da rashin satar dukiyar kasa a zaben 2019.
Da sanadin shafin jaridar The Nation mun samu rahoton cewa, fadar shugaban kasa ta cika baki gami da bugun kirji wajen hararo nasarar shugaban kasa Muhammadu Buhari a babban zabe na 2019 da cewar ya zamto wani muruci na kan dutse.
A jawabin da tsohon mataimakin shugaban kasar yayi ta bakin kungiyar yakin neman zaben shi a Abuja a ranar laraba, ya zargi APC da rashin aikin yi ta yanda suka bar lamarin shugabancin da sauke hakkokin su, inda suka fi maida hank
Kasa da sa'o'i 48 da dawowa dad hutun kusan wata uku, majalisar wakilai ta kasa ta yi barazanar rufe zauren majalisar domin nuna fushin su da kama wani mamba na APC, Abdullahi Lado, daga jihar Neja da hukumar 'yan sanda ta yi. Wan
Mahmood Halilu, kanin uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari ya zargi Gwamna Jibrilla Bindow na jihar Adamawa da rashin mallakar ingantaccen ilimin da zai sa shi takarar kujerar gwamna. Ya kuma shawarci jam'iyyar akan tsayar da shi
Jami’an tsaro sun kama wata mata mai shekaru 22 kan zargin sace jaririyar uwar dakinta mai watanni biyar a duniya. A cewar mai laifin ta aikata hakan ne saboda wani boka ya fada mata cewar ita juya ce ba zata taba haihuwa ba.
Rahoton da muka samu daga Vanguard ya bayyana cewar dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar zai ziyarci tsohon mai gidansa, tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a yau.
Shugaban kasa Muhammdu Buhari ya rattaba hannu kan wata sabuwar doka da za ta magance wadanda ke gujewa biyan haraji ta hanyar tserewa da kudadensu kasashen waje mai suna Voluntary Offshore Assets Regularization Scheme (VOARS).
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito jami’an rundunar SARS ne suka yi awon gaba da dan majalisa Abubakar Lado mai wakiltar mazabar Gurara/Sule/Tafa tun kimanin kwanaki hudu da suka gabata, kuma har yanzu ba zance babu amo, babu wanda ya ji
Siyasa
Samu kari