Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Shugaba Buhari ne kadai ya sayi fam din takarar shugaban kasa a jam'iyyar ta APC a kan farashin Naira miliyan N45m. 'Yan takarar gwamna sun sayi fam din takara a kan farashin Naira miliyan N22.5m. Bincike ya tabbatar da cewar
a ku ji cewa daya daga cikin masu takarar Gwamna a Kano ya nemi Kotu ta dakatar da Abba Yusuf wanda shi ne Surukin Kwankwaso. Alhaji Jaafar Sani-Bello ya shigar da kara ne a babban Kotun Tarayya da ke Kano a makon jiya.
Akwai yiwuwar tarihi ya maimaita kan sa a Najeriya a zaben 2019 inda kafin yanzu dai ana tunanin cewa APC za tayi wa PDP dukan babban bargo ne a zaben 2019, wani Masanin harkar tattali Bismarck Rewane ya bayyana wannan.
A yayin da sa'o'i 24 kadai ya rage na cikar wa'adin gabatar da sunayen 'yan takarar kujerar shugaban kasa da na majalisar tarayya, jam'iyyu 17 ne kacal cikin 91 suka cika wannan sharadi na hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta.
Kwamitin Farfesa Oserheimen Osumbor sun yi watsi da korafe-korafe biyu da aka gabatar masu dake kalubalantar kaddamar da gwamnan a matsayin wanda yayi nasarar lashe zaben fidda gwani na gwamna a jihar wanda aka yi.
Ciyaman din kungiyar, Gwamna Abdulaziz Yari na jihar Zamfara ne ya bayyana wa manema labarai hakan a jiya Laraba bayan kungiyar tayi taro a Abuja. Ya ce matsalar ba wai adadin mafi karancin albashin da gwamnonin za su iya biya ban
Mun samu cewa wani dan majalisar dokoki ta jihar Sakkwato, Alhaji Muhammad Bashir, wanda ya rasa samun tikitin jam'iyyar APC na takarar kujerar majalisar wakilai ta tarayya ya sauya shekarsa zuwa jam'iyyar adawa ta PDP.
Sai dai a martani da APC, reshen kasar Ingila, ta fitar a shafinta na Tuwita, jam'iyyar ta bayyana cewar ikirarin na Atiku yaudara ce kawai don jan ra'ayin matasa tare da kalubalantar sa ya nuna matashi a cikin kwamitin sa na yaki
Wanda ya shigar da karar ya yi ikirarin cewar ya san gwamna Wike tun shekarar 1991 a lokacin da suka karatu lauya a jami'ar Jihar Rivers na Kimiyya da Fasaha (RSUST) inda ya ce a wannan lokacin gwamnan ya sha bayyana cewar an haif
Siyasa
Samu kari