Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Za ku ji cewa Salihu Takai da Abba Yusuf za su kara a zaben 2019 ba tare da an san wanene ‘Dan takara ba. A baya dai an yi zabe wanda Abba Yusuf yayi nasara, sai dai ‘Yan takarar Gwamna a Jihar Kano sun yi watsi da zaben.
A ranar Litinin, 15 ga watan Oktoba ne jami’in shirin tallafa wa talakawa ( CCT) Jibrin Yusuf ya bayyana cewa gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ta raba wa talakawa a jihar Bauchi.
Kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya amince da nadin shugaban majalisar dattijai, Bukola Saraki, a matsayin wanda zai jagoranci kamfen din Atiku a fadin Najeriya. Kazal
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Sanata Ahmed Makarfi sun amince za su yiwa jam'iyyar PDP ta dan takarar shugabancin kasar jam'iyyar, Alhaji Atiku Abubakar domin ganin ya lashe zaben 201
Sanata Abu Ibrahim shine shugaban kwamitin kula da al’amuran Yansandan Najeriya a majalisar dattawa, sai dai Sanata ba shi da sha’awar sake neman kujerar da yake kai, don haka ya kaurace ma zaben fidda gwani na Sanatocin jahar Kat
Majalisar dokokin jihar Kano ta bude shafin bincike akan bidiyon dake nuna gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje na karban cin hanci wanda jaridar Daily Nigerian ta wallafa. Don haka an kafa kjwmitin mutane bakwai da za su yi bincike.
Wani barawon babur, Sharif Audu, ya amsa laifinsa na satar wani babur kirar Bajaj a kokarin shin a hada kudi domin kula da nauyin budurwarsa. Jami’an yan sandan jihar Niger ne suka kama matashin mai shekaru 18 bayan ya yi satan.
Fadar shugaban kasa ta nesanta kanta daga jerin sunayen mutane 50 da aka haramtawa fita kasashen waje bisa zarginsu da mallakar dukiya ta haramtaciyar hanya. A ranar Asabar da ta gabata ne gwamnatin tarayya ta sanar da kafa wata d
Sabanin yadda wasu da dama ke ta zaton cewa Gwamna Ibinkunle Amosun na jihar Ogun zai sanar da batun sauya shekar sa daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jiya, alamu masu karfi sun nuna cewa gwamnan ya chanja shawara.
Siyasa
Samu kari