Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
Nasir El-Rufai ya zabi mace tayi takara a matsayin Mataimakiyar sa a zaben 2019. Yanzu haka wannan mataki yana cigaba da jawo magana inda wani Malami yace ya kamata a janyo Kiristoci a cikin mulki domin kowa su ji ana damawa da su
Yan takarar Shugaban kasa na Jam'iyyar ACPN a zaben 2019 Ezekwesili ta bayyana cewa jama’a su na zuzuta karfin babban Jigon nan na Jam’iyyar APC Bola Tinubu a siyasar kasar nan. Kwanaki dai ta ce Atiku ya fito da jahilin sa a fili
Shugaban marasa rinjaye a majalisa kuma mamba mai wakiltan yankin Kura/Garun Malam a majalisar dokokin jihar Kano, Alhaji Abdullahi Muhammad-Chiromawa ya sauya sheka daga jam’iyyar Peoples Democratic Party zuwa PRP.
Uwargida Maryam Uwais, mai bawa shugaban kasa shawara a kan tsare-tsaren gwamnatin tarayya na tallafawa 'yan kasa, ta bayyana cewar gwamnati na ciyar da yara 'yan makaranta da kwai miliyan 6m da shanu 594 a kowanne mako. Maryam na
Wasu 'yan daba sun tarwatsa taron manema labarai da wasu fusattatun magoya bayan dan takarar shugabancin kasa, Atiku Abubakar karkashin kungiyar Aggirieved Atiku Support Groups (AASG) suka shirya a ranar Litinin a Abuja.
‘Dan takaran PDP Atiku Abubakar yayi wani zama a boye da su Sarki da Peter Obi a kasar Larabawa. Daga cikin wadanda su ka halarci wannan taro akwai Abokin takarar sa da kuma wasu manyan Sanatocin kasar nan na PDP.
Kungiyar malaman jami’a (ASUU) sun bayyana alkawaran Gwamnatin Tarayya a matsayin kanzon kurege, cewa mambobinta ba za su bi ta kansu ba. Shugaban ASUU, Farfesa Abiodun Ogunyemi, ya fadi hakan a ranar Litinin, 5 ga watan Nuwamba.
Yayinda zaben 2019 ke gabatowa, hukumar zabe mai zaman kanta ta haramta wa jami’an kasancewa mamba a kungiyoyin WhatsApp. Hukumar zaben ta aika da wata wasika ga dukkanin kwamishinonin zabe 37, inda take sanar masu hukuncin ta.
Za kuji labari cewa Shugaba Buhari yayi wani zama da Surukin sa wanda ya haifi Mahaifin Mijin daya daga cikin manyan ‘Ya ‘yan Shugaba Buhari watau Mohammed Babagana Sheriff wanda shi ne Mijin Halima Muhammadu Buhari.
Siyasa
Samu kari