Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
Sheikh Isa Ali Pantami zai gwabza da Jamilu Gwamna, Saidu Alkali, Usman Bello Kumo, Yunusa Yakubu, Umaru Kwairanga da sauransu a neman tikitin APC a jihar Gombe.
A jiya Litinin wani sabon dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Trust PT, ya sha alwashin lallasa shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a yayin babban zabe na 2019.
A fanin noma kuma, gwamnan ya ce sauye-sauyen da gwamnatinsa ta kawo ya janyo hankalin masu saka hannun jari zuwa jihar daga gida Najeriya da ma kasashen waje. "A halin yanzu, Dangote yana gina kamfanin sarrafa shinkafa a Kaugama
Legit.ng ta gano cewa Tahir Shehu wanda shine Ciyaman din jam'iyyar PDP a jihar Adamawa shine aka zaba a matsayin jagoran IPAC na jihar. An ruwaito cewar an fafata a wajen zaben amma daga karshe Ciyaman din na PDP ya samu kuri'u 2
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewar dakarun sojin Najeriya kadai ba zasu iya kawo karshen aiyukan ta'addanci na kungiyar Boko Haram ba. Kazalika, Buhari ya bayyana siyasa a matsayin abinda ya fara kawo matsalar Boko
Masu iya Magana kan ce mulkin mace na da karfi sosai ta yadda lafazin bakinta,kallon idanunsa da sanyin halayyata kadai su haddasa yaki ko kua su hana hakan faruwa. Allah ya yi wa dan Adam halitta na musamman amma mace daban ne.
Majiyar Legit.ng Hausa ta gano cewar wadanda suka shigar da karar zuna zargin Ciyaman din jam'iyyar na jihar, Damishi Sango da yin magudi wajen zaben tare da cewar tsohon Ministan Wasannin bai tuntubi masu ruwa da tsaki na karamar
Malam Garba Shehu, babban mai ba shugaban kasa shawara a kafofin watsa labarai wani jawabi da ya turawa yan jarida a ranar Lahadi, 18 ga watan Nuwamba ya ce nasarar APC a jihohi uku ya tarwatsa hasashen jam’iyyar PDP.
An shiga takun saka tsakanin kungiyar NLC da gwamnonin Najeriya ne a kan kafewar kungiyar ta kwadago a kan sai a inganta rayuwar ma'aikata ta hanyar yi ma su karin albashi. A ranar Laraba, ne bayan kammala wata ganawa, gwamnan jih
Kotun roko ta rage yawan shekarun da tsohon gwamnan jiharTaraba, Reverend Jolly Nyame zai yi a gidan yari daga shekara 14 zuwa shekara 12. An kuma ci tarar Nyame naira miliyan 495 a hukuncin da kotu ta yanke a ranar Juma’a.
Siyasa
Samu kari