Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
Kungiyar Kwankwasiyya ta soki kalaman da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kan tasirin siyasra Dr. Rabiu Musa Kwaknwaso, ta yi bayani.
Sarkin ya bayyana cewar gwamnatin shugaba Buhari ta shimfida titunan mota a kauyuka da birane da kuma layin jirgin kasa. Kazalika ya yi kira ga shugaba Buhari da ya cigaba da jajircewa wajen yiwa kasa aiyukan da za su inganta
Kungiyar shawarari ta Arewa watau Arewa Consultative Forum da kuma kungiyar Dattawan Arewa ta Northern Elders' Forum, a jiya Laraba sun sake jaddada matsayarsu ta rashin da nasanin nuna adawa ga tsohon shugaban kasa, Jonathan.
Gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima ya bayyana cewa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kokari don ganin ta kawo jihohi 30 a zaben 2019. Ya bayyana hakan a ranar Laraba, 21 ga watan Nuwamba lokacin wani taron jam’iyyar.
'Dan takarar shugaban kasa karkashin inuwa ta jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar tare da shugaban jam'iyya, Uche Secondus da kuma zababbun gwamnoni na jam'iyyar, sun gana da juna a garin Abuja domin daura damarar babban zabe na 2019.
Ya bayyana damuwarsa kan yadda Najeriya ke kashe kudade amma ba a samun wani riba da ke fitowa sakamakon saka jarin. Ya cigaba da cewa zai samar da ayyuka miliyan 4 a duk shekara ta hanyar samar da yanayi mai kyau da zai janyo han
A farkon shekarar nan ne hukumar Transparency International, T.I ta bayyana cewa lamarin rashawa ya tabarbare a kasar mu ta Najeriya, kuma har wannan lokaci na Buhari da APC. Duk da cewa hukumar EFCC ta kama wadanda ake zargi san
Jonathan kuma ya yi magana a kan abubuwan da suka rika kaiwa da komowa a yayin da akayi garkuwa da 'yan mata sama da 200 a garin Chibok da ke jihar Borno. Tsohon shugaban kasar ya bayyana cewar gwamnatin jihar Borno na wancan loka
A sabuwar littafin da ya kaddamar a ranar Talata 20 ga watan Nuwamban 2018, tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan ya zargi hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta hannu cikin shirya wata makarkashiyar kayar da shi zabe a s
Ya bayyana cewa nuna bambancin addini ga shuwagabanni na kawo nakasu da kuma barna ta bangaren hadin kan mutanen kasa. Ya kara da kira ga matasa dasu gyara kansu don samar da shugabanci mai inganci a kasar. Ya bayyana cewa hadin
Siyasa
Samu kari