Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Tsohon gwamna kuma Sanata mai ci da ke wakiltar jihar Abia ta Tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Theodore Ahamefule Orji, ya bayyana cewa zai yi hannun riga da siyasa a shekarar 2023 muddin yayin nasara a zaben 2019.
Tsohon shugaban kasan mulkin soji na Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar ya yi kira ga matasan Najeriya su tsige shugabanin da basu tabbuka komai a 2019 a maimakon su koma gefe suna ta korafi kan mawuyancin halin da kasar ke ciki
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya tura ministan tsaro, ritaya Birgediya Janar Mansur Dan-Ali zuwa kasar Chadi domin halartan wani taron gaggawa Dan Ali zai gana da shugaban kasar Chadi, Idris Deby, kan tabarbarewar tsaro.
Alhaji Bello Dantani, wani dan majalisa mai wakiltan Argungu/Augie a jihar Kebbi a majalisar wakilai a yau Juma'a, ya ce Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya cancanci tazarce biyo bayan tarin nasarorin da ya samu a mulkinsa.
A ranar Talata 20 ga watan Nuwamban 2018 na Jonathan ya kaddamar da littafinsa mai suna 'My Transition Hours' domin murnar cikarsa shekaru 61 a duniya. A wata sanarwa da Duke-Abiola ta fitar a ranar Alhamis, ta siffanta littafin a
Dan takarar gwamna a jam’iyyar Green Party of Nigeria (GPN) Abdulsalam Abdulkareem Zaura ya karyata karban kudi daga hannun kowa, inda ya kara da cewa ya rigada ya karyata hakan ga EFCC da kuma jihar cewa bai aikata hakan ba.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya karyata zargin ganawar sirri da aka ce ya yi da tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo saboda wani hoto da ake yadawa a kafafen sada zumunta. A cikin hoton za a iya ganin mataimakin s
A farkon wannan makon ne Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da taken kamfen din sa inda ya sha alwashin cewa idan aka sake zaben sa, to zai kara cicciba Najeriya zuwa mataki na gaba, watau matakin dauwamar da kakkarfawa.
Shugaban rikon kwarya na hukumar yaki da rashawa, (EFCC), Mr Ibrahim Magu ya rubuta wasika da Babban Alkalin Najeriya, Justice Walter Onnoghen inda ya ke nema a hana mai Shari'a Binta Nyako sauraron duk wani shari'a da ya shafi hu
Siyasa
Samu kari