Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Mata 7 cikin Sanatoci 109 da ke Majalisar Dattawan kasar nan
Mata 7 cikin Sanatoci 109 da ke Majalisar Dattawan kasar nan
daga  Muhammad Malumfashi

Stella Oduah, Fatimat Rasaki, Rose Okoji Oko da Binta Garba su na cikin Matan da ke Majalisar Dattawa, Kwanaki dai aka tsige Uche Ekwunife, Sanata Monsurat Jumoke Sunmonu ta Jihar Oyo ta tsakiya ce cikon jerin Matan da ke Majalisa

Atiku ne ‘Dan takarar da zai samawa Matasa aikin yi - Kwankwaso
Atiku ne ‘Dan takarar da zai samawa Matasa aikin yi - Kwankwaso
daga  Muhammad Malumfashi

Kwankwaso yayi kira ga jama’a su fito su zabi Atiku a 2019. Yace Dan takaran PDP Atiku zai dawo da martabar ilmi tare da samawa matasa aikin yi da kuma inganta harkar gona da gina asibitoci da sauran su idan ya samu mulkin kasar.

Buba Galadima yace APC za ta kashi a hannun PDP a zaben 2019
Buba Galadima yace APC za ta kashi a hannun PDP a zaben 2019
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku jiInjiniya Buba Galadima yace PDP za ta lashe zaben 2019 domin Gwamnatin Buhari ta jagwalgwala komai. Buba Galadima ya ce za su yi aiki tukuru wajen tabbatar da cewa an dawo da Najeriya bisa tafarkin da ya dace.

APC da PDP Danjuma ne da Danjummai - Jam'iyyar GNP
Breaking
APC da PDP Danjuma ne da Danjummai - Jam'iyyar GNP
daga  Aminu Ibrahim

Larab ya ce jam'iyyun APC da PDP 'Danjumma ne da Danjummai', ya kara da cewa bayan 'yan Najeriya sun fattatki PDP, sun gano cewa APC ma ake maye gurbinsu da PDP ba su tabbuka wani abin azo a gani ba. "APC da PDP duk daya ne; jiga-