Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa ta ba da shawarar yadda za a yi da sindarin Uranium da Iran ta mallaka amma Amurka ta nuna ba haka ba, ta ce a shirye take ta koma.
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa ta ba da shawarar yadda za a yi da sindarin Uranium da Iran ta mallaka amma Amurka ta nuna ba haka ba, ta ce a shirye take ta koma.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
Sarkin Anka kuma Ciyaman din Sarakunan jihar Zamfara, Alhaji Attahiru Muhammad Ahmad ya roki gwamnatin tarayya ta samar musu da bindigu wadda za suyi amfani da shi domin tunkarar 'yan bindiga da ke kashe-kashe da garkuwa da mutane
Ya yi kira da wadda ta lashe zaben ta nuna halin dattaku wajen gudanar da ayyukan ta a matsayin 'yar majalisar jihar. "Yan da aka fara yakin neman zabe, ina kira ga ku 'yan siyasa ku gudanar da harkokinsu bisa ka'ida saboda a guda
Stella Oduah, Fatimat Rasaki, Rose Okoji Oko da Binta Garba su na cikin Matan da ke Majalisar Dattawa, Kwanaki dai aka tsige Uche Ekwunife, Sanata Monsurat Jumoke Sunmonu ta Jihar Oyo ta tsakiya ce cikon jerin Matan da ke Majalisa
An dai sami matsaloli da shugaban jam’iyyar APC da wasu gwamnoni, Sai dai har yanzu ba’a sami damar sulhu ba, kan wadanda gwamnonin ke so da wadanda kuma jam’iyyar APC ta mika wa hukumar zabe ta INEC. An kuma rufe karbar yan takar
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Atiku Abubakar, bai taba fada ma wani cewar an bashi bizan Amurka ko kuma yana shirin zuwa Amurka ba wani babban jigo a kungiyar kamfen dinsa ya bayyana a jiya.
Kwankwaso yayi kira ga jama’a su fito su zabi Atiku a 2019. Yace Dan takaran PDP Atiku zai dawo da martabar ilmi tare da samawa matasa aikin yi da kuma inganta harkar gona da gina asibitoci da sauran su idan ya samu mulkin kasar.
Za ku jiInjiniya Buba Galadima yace PDP za ta lashe zaben 2019 domin Gwamnatin Buhari ta jagwalgwala komai. Buba Galadima ya ce za su yi aiki tukuru wajen tabbatar da cewa an dawo da Najeriya bisa tafarkin da ya dace.
Wasu fittatun shugabanin Yarabawa karkashin kungiyar South-West Forum sun goyi bayan dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar a zaben shekarar 2019. A karshen taron da suka gudanar mai taken '2019: South-West
Larab ya ce jam'iyyun APC da PDP 'Danjumma ne da Danjummai', ya kara da cewa bayan 'yan Najeriya sun fattatki PDP, sun gano cewa APC ma ake maye gurbinsu da PDP ba su tabbuka wani abin azo a gani ba. "APC da PDP duk daya ne; jiga-
Siyasa
Samu kari