Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya shiga cikin jerin mutane 100 mafi tasiri a duniya da mujallar Time ta fitar a 2026. Donald Trump na cikin mutanen.
Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya shiga cikin jerin mutane 100 mafi tasiri a duniya da mujallar Time ta fitar a 2026. Donald Trump na cikin mutanen.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
‘Dan takarar APGA Gbor yace zai shawo kan matsalolin Najeriya. Manjo Janar John Gbor ya bayyana cewa Shugaban kasa Buhari ya gaza kawo karshen matsalar Boko Haram don haka kurum jama’a su tsige sa a zaben 2019.
Ya ci gaba da cewa, su a jiharsu ba'a a yi musu dauki dora ba, ba kuma zasu bari a shigo musu jiha ba. Har ma da ashar, inda yake cewa in uwatar da uba nai sun haife shi to ya aiko su ya gani. Gwamna Yari dai yana son ya dora wani
Bayan kusan wata daya ne sai shugaban kasa ya dawo daga doguwar tafiyar. Bidiyo da mutane sama da dubu biyar suka yada a Facebook da Twitter ya nuna Kanu yana magana ga magoya bayan Buhari cewa "Mutumin da kuke gani a...
Dr. Frederick Fasehun wanda ya kafa kungiyar Yarabawa ta Oduduwa Peoples Congress (OPC) ya rasu a Asabar 1 ga watan Disambar shekarar 2018. Dr Fredrick Fasehun mai shekaru 80 ya rasu ne a asibitin koyarwa na Jami'a Legas (LASUTH)
Builder Abdulkadir Yusuf Gude, ya zayyana wasu hanyoyi da kungiyarsa zasu bi wajen taimakawa Ganduje, don ganin cewa Buhari ya samu kuri'u 5m a Kano. A cewarsa, a yanzu haka KFB na da mambobi 500,000 a fadin jihar, kuma suna ci g
Shekarau baiyi kasa a gwiwa ba a shekara ta 2018 ya karayin kaura ya koma gidan shi na asali wato APC biyo bayan komawar kwankwaso PDP. Da yake tofa albarkacin bakin sa Shakarau yace yanada dalilin daya sanyashi komawa APC sannan
Wani dan kashenin shugaba Buhari kuma mamba na majalisar wakilai mai wakiltan yankin Kazaure/Roni/Gwiwa/Yankwashi na jihar Jigawa, Gudaji Kazaure ya zargi wasu kungiyoyi masu zaman kansu da taimakawa yan ta’addan Boko Haram.
"Muna son US ta zama ba mai bin bangare daya ba kada ta sanya wa mutane tunanin cewa ta aminta da Atiku. Kada US ta nuna tana goyon bayan wani dan takara akan wani", inji shi, a yayin da shi kuma Atikun ke kaddamar da kamfensa na
Alhaji Mu'azu Bawa, wani jigon na jam'iyya ia ci ta APC reshen jihar Neja, ya bayyana cewa sake zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 2019 zai tabbatar da kwararar romon dimokuradiyya a gwamnatin kasar nan.
Siyasa
Samu kari