A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Gwamna Abiodun yace 40%-50% na mukaman da zai raba za su iya fadawa a hannun Mata. Gwamna ya yi wa Mata albishiri da rabin mukaman Jihar Ogun ne da kuma ba su bashi maras ruwa.
Sau biyu shugaban kasa, Muhammadu Buhari, yana kin saka hannu a kan kudirin nema amincewa da kafa PCN bayan majalisar ta aiko masa a lokutan baya, watau a zangon mulkinsa na farko. Sai dai, yanzu haka majalisar wakilai ta sake wai
Nabegu ya ce duk da yana noma eka kusan 200,000 amma bai taba samun tallafi daga gwamnatin tarayya ba ko na sisin kwabo. Inda yake cewa akasarin masu amfana da tallafin ba manoma bane.
Rahotanni daga jaridar Daily Trust sun kawo mana labarin cewa, Ochala ya bayyana komawar Gwamna Ayade makaranta a matsayin gazawa da kuma rashin sanin yadda ake jagoranci, inda a cewarsa abinda ya je koya kenan a jami’ar.
A jiya Ministan kwadago yace ba za su iya cikawa Ma’aikata abin da su ke so ba. Ministan na shugaba Buhari ya fito a mutum ya fadawa Ma’aikata gaskiya kan karin albashin da su ke bukata.
Jimillar bashin ya hada da naira tiriliyan 8.32 wacce take dai-dai da dala biliyan 27.16 bashin waje da kuma naira tiriliyan 17.38 bashin cikin gida kamar yadda DMO ta sanar. Bashin kasar ya tsaya a naira tiriliyan 22.38 ne a wata
Wole Soyinka, Nelson Mandela da wasu mutane uku na daga cikin 'yan Afirka ta aka karamma da lambar yabo ta Nobel tun da aka kirkiri shi a 1901. Ana bayar da kyautan na Nobel na ga mutanen da suka bayar da muhimmiyar gudunmawa domi
Sanwo-Olu ya ce gwamnatinsa na sane da irin kalubalen yau da gobe da ma'aikatan jihar ke fuskanta, lamarin da yace shine yasa gwamnatin jihar ta yanke shawarar biyan fiye da mafi karancin albashin da aka kara, watau N30,000. Sanna
A halin yanzu sabon rikici ya barke da Matar Shugaban kasa da ‘Ya ‘Yan Mamman Daura kumar har wasu sun fara kira ga Majalisa da binciki rikicin da ake yi a cikin Fadar Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Siyasa
Samu kari