Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

APC jam’iyya ce ta gagaruman makaryata, inji Gwamnan PDP
Breaking
APC jam’iyya ce ta gagaruman makaryata, inji Gwamnan PDP
daga  Mudathir Ishaq

Rahotanni daga jaridar Daily Trust sun kawo mana labarin cewa, Ochala ya bayyana komawar Gwamna Ayade makaranta a matsayin gazawa da kuma rashin sanin yadda ake jagoranci, inda a cewarsa abinda ya je koya kenan a jami’ar.

Jerin sunaye: Mutum 5 da suka taba lashe kyautar Nobel a Afirka
Breaking
Jerin sunaye: Mutum 5 da suka taba lashe kyautar Nobel a Afirka
daga  Aminu Ibrahim

Wole Soyinka, Nelson Mandela da wasu mutane uku na daga cikin 'yan Afirka ta aka karamma da lambar yabo ta Nobel tun da aka kirkiri shi a 1901. Ana bayar da kyautan na Nobel na ga mutanen da suka bayar da muhimmiyar gudunmawa domi