Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Sanata Shehu Sani ya nemi Buhari ya sa baki a rikicin ‘Yan Sandan Najeriya inda daukar aiki ya hada Sufetan ‘Yan Sanda da Hukumar PSC fada wanda har gobe rikicin ya ki cinyewa.
A ranar 23 ga watan Satumba na shekarar 1987 ne gwamnatin tsohon shugaban kasa na mulkin Soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ta kirkiro jahar Katsina daga cikin jahar Kaduna, wanda hakan yasa a yanzu Katsina ta cika shekaru 32
A ranar 23 ga watan Satumba na shekarar 1987 ne gwamnatin tsohon shugaban kasa na mulkin Soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ta kirkiro jahar Katsina daga cikin jahar Kaduna, wanda hakan yasa a yanzu Katsina ta cika shekaru 32
Faston Latter Rain Assembly na Najeriya ya hango Shugaban kasa na 2023 inda ya ce shi zai zama Shugaban kasa a lokacin. Tunde Bakare yace a fadawa kowa ni zan zama Shugaban kasa bayan Buhari.
Gwamnan jahar Bauchi, Bala Mohammed ya nada dan Sheikh Dahiru Usman Bauchi, Dakta Abubakar Sirinbai Dahiru Bauchi a matsayin sabon shugaban hukumar ilimi ta bai daya ta jahar Bauchi, watau Bauchi SUBEB,
A halin yanzu Mutanen Yankin Daura sun fara hararo kujerar Gwamna a Jihar Katsina a 2023. Jama’an Shugaba Buhari na sa ran su karya tarihin Gwamna a jihar Katsina da ya dade tun fil azal.
Tun kafin a zabe shi a matsayin gwamnan jihar Kebbi, lauyoyi a kasar Amurka da Ingila sun ce Abubakar Bagudi na jihar Kebbi na daya daga cikin wadanda ke tallafawa tsohon shugaban mulkin soji Sani Abacha wurin boye kudaden sata.
Dokar aiki ta 'Nigerian Labour Act' bai tanadi wani hukunci ba ga laifin cin zarafin mata ta hanyar neman lalata da su ba a wurin aiki. Galibi ma ba a cika shigar da kara idan irin hakan ya faru ba. Wannan lamari bai tsaya da kana
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, a martanin da ya mayar a ranar 11 ga watan Satumbar nan, bayan anyi watsi da kararshi da ya kai gaban kotun sauraron karar...
Siyasa
Samu kari