Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Hadimar Buhari ta yi magana game da binciken Shehu Sani da ake yi. Lauretta Onochie ta ce danyen aikin Shehu Sani ne ya dawo masa.
A wani jawabi da Rotimi Oyekanmi, sakataren yada labaran shugaban INEC ya fitar, ya ce, "har yanzu hukumar INEC bata samu rubutaccen sako daga kotun koli ba a kan hukuncin data yanke, saboda haka ba zamu iya bawa dan takarar APC
Isa Ali Pantami ya fadawa Gwamnonin jihohi su janye karin farashin RoW da su ka yi. Isa Pantami ya ce idan Gwamnoni ba su dawo da farashin RoW ba, kudin waya zai karu.
Wani Hadimin Shehu Sani ya fayyace shari’ar da ake yi tsakanin Mai gidan na sa da hukumar EFCC a wata hira da ya yi kwanan nan, ya ce akwai lauje cikin nadin EFCC.
Zuwa yanzu dai jami’an tsaro sun garkame dukkanin kofofin da suke shigar da jama’a zuwa fadar gwamnatin jahar Imo tun bayan samun labarin hukuncin da kotun koli ta yanke na tsige gwamnan jahar, Emeka Ihedioha.
Rikicin da ke faruwa a jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ya dauki sabon salo mai cike da damuwa a ranar Talata, 14 ga watan Janairu, lokacin da mambobin kwamitin masu ruwa da tsaki suka yiwa yiwa Shugaban jam’iyyar na kasa
Fadar shugaban kasar ta yi tir da ta’adin da wasu su ka yi a Nijar. Buhari ya yi alkawarin cewa zai ba Nijar hadin-kan yakar ta’addanci.
Dan takarar gwamna karkashin jam’iyyar AA a zaben ranar 9 ga watan Maris na 2019 a jihar Imo, Uche Nwosu, ya janye daukaka karar da yayi mai kalubalantar nasarar Gwamna Emeka Ihedioha. Lauyansa, Solomon Umoh (SAN), ya sanar da kun
Kwamishinan zaben jihar Kano, Farfesa Riskua Shehu, ya bayyana a ranar Talata, 14 ga watan Janairu cewa hukumar ta shirya tsaf domin gudanar da zabe na gaskiya a zaben da za a sake a kananan hukumomi tara na jihar.
Siyasa
Samu kari