Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Ali Datti-Yako, dan takarar jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata na ranar Asabar a mazabar Kiru/Bebeji na tarayya an gano cewa yana shirin komawa jam'iyyar APC. Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito cewa Yako ya kayar da tsohon dan maja
Ana zargin gwamna Umar Ganduje na jihar Kano da yi wa dan majalisar PDP, Ali Datti Yako da ya kayar da dan takarar APC a zaben maye gurbi na mazabar Kiru/Bebeji a jihar Kano rakiya zuwa Majalisar Tarayya domin rantsarwa. Yako ya k
Shugaban kungiyar CHRSJ, Adeniyi Sulaiman ya sake hurowa Buhari wuta ya tsige Shugabannin Sojojin Najeriya saboda matsalar harkar tsaro.
Mai magana da yawun shugaban kasa Garba Shehu ya yi martani ga Sanata Abaribe da ya yi kira ga shugaba Muhammadu Buhari ya yi murabus daga kujerarsa a matsayin shugaban kasa saboda ikirarin da ya yi na cewa shugaban kasar ya gaza
Shugaban majalisar sarakunan gargajiyan jahar Kano, Sarki Muhammadu Sunusi II ya kai ma gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ziyara kwanaki kadan bayan kotun koli ta tabbatar masa da kujerarsa ta gwamnan jahar Kano.
Shugaban marasa rinjaye a majalisar dattawa, Sanata Eyinnaya Abaribe, ya yi kira ga shugaba Muhammadu Buhari yayi murabus kan gazawar gwamnatinsa wajen magance matsalolin tsaron da suka addabi Najeriya.
Gwamnan jihar Edo, Mista Godwin Obaseki, ya sha alwashin gasa wa tsohon gwamnan jihar kuma Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Comrade Adams Oshiomhole aya a hannu idan har ya cigaba da hargitsa jahar.
Tun a ranar 20 ga watan Janairu ne gwamnatin jihar ta haramta amfani da babura da daddare a jihar. Ta ce an dauki matakin ne domin inganta tsaro a jihar. Arewa weekly Trust ta ruwaito cewa an fara aiwatar da dokar sosai a cikin bi
Ya ce PDP ta yi imanin cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ba zai taba saka hannu kan kudirin yi wa dokar zabe garambawul ba idan ba a tursasa shi ba kuma rashin saka hannu a dokar barazana ce ga demokradiyya. Shugaban na PDP ya y
Siyasa
Samu kari