Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yayin wata arangama da suka yi da 'yan ta'adda a Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda yayin artabun da suka yi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yayin wata arangama da suka yi da 'yan ta'adda a Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda yayin artabun da suka yi.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
'Yan Ohaenaze su na so Ibo ya dare kujerar da Kyari ya mutu ya bari a Najeriya. OYC ta na so a zakulo wanda zai maye wannan gurbi da aka bari daga yankin Kudu.
Za ku ga banbancin DCP Abba Kyari, Janar Abba Kyari da Malam Abba Kyari. A halin yanzu duka wadannan Bayin Allah sun rasu face DCP Abba Kyari mai shekaru 45.
Tsohon Shugaban kasa Ibrahim Babangida ya yi wa Buhari ta’aziyyar Abba Kyari. Janar Babangida ya fadawa Buhari abin da zai yi bayan Abba Kyari ya bar Duniya.
Rahoton jaridar ya bayyana cewa uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari, ta fi son Buhari ya zabi Buba Marwa, wanda suka fito jiha daya, don ya maye gurbin mariga
Gwamna Ganduje ya tube kwamishinan ne bisa wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na dandalin sada zumunta, wato 'facebook', a kan mutuwar Abba Kyari. Jama'a da
A sakon ta'aziyya da ministan ya fitar, Onyeama ya ce marigayi Kyari ne ya zama uba na musamman ga dansa yayin da aka yi ma sa a baftisma. A cikin sakon da ya
Kungiyar Gwamnonin Najeriya sun fitar da jawabi game da mutuwar Abba Kyari domin ta’aziyyarsu. Mutuwar Hadimin Shugaban kasa ya tada hankalin Gwamnonin Jihohin.
A ranar Asabar ne aka hana wasu manyan hadiman shiga Villa bayan sun dawo daga jana'izar marigayi Abba Kyari, tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa.
Da alama dai mutane ba su san wanene ainihin Malam Abba Kyari har ya mutu ba. Mun tattaro yadda Jama’a su ke bayyana abubuwan da ba sani ba game da Marigayin.
Siyasa
Samu kari