Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Dino Melaye ya bayyana cewa Najeriya ta siyar da danyen man fetur tsawon shekaru 64 amma ta gaza ciyar da al’ummanta na makonni biyu a lokacin da aka rufe kasar
Gwamnatin Kaduna ta yi wa Malaman lafiya tanadin musamman. Gwamna Nasir El-Rufai zai dauki nauyin iyalin Likitocin da su ka mutu wajen kula da masu COVID-19.
Gwamnan Ribas Wike ya cezai shigar da Gwamnatin Tarayya a gaban Alkali. Hakan na nufin za a sake gwabzawa tsakanin Wike da Gwamnati bayan ya kai Gwamnati kotu.
Sulaiman ne majinyaci na farko da ya rasu sakamakon cutar covid-19 a Nasarawa tun bayan da aka gano annobar ta shiga jihar. Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi
Wasu rahotanni sun bayyana cewa an karya dokokin nesanta da sauran matakan dakile yaduwar annobar covid-19 yayin jana'izar. A cewar rahoton SaharaReporters, She
Allah ya yi wa wani mamba a majalisar dokokin jahar Nasarawa, Alhaji Suleiman Adamu rasuwa. Ya kasance mamba mai wakiltan Nasarawa ta tsakiya a majalisar jahar.
An kama mutanen ne bayan wani faifan bidiyonsu da su ke zagin shugabannin ya kewaya a dandalin sada zumunta. Mutanen uku da aka kama sun hada da wani dattijo da
Wasu daga cikin mambobin majalisar zartarwa (FEC) sun fura kulle ganin yadda za su cicciba daya daga cikinsu da zai zama madadin marigayi Abba Kyari, tsohon shu
Ana zargin Boss Mustapha da wasu manya akalla 7 sabawa doka wajen bizne Abba Kyari kwanaki. Wani ya na karar Mukarraban Shugaban kasar a gaban kotun majistare.
Siyasa
Samu kari