Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Fadar shugaban kasa ta yi wa jam'iyyar adawar kasar ta PDP hannunka mai sanda, ta ce shugaba Muhammadu Buhari zai yi nasarar da ta kasa wajen yakar rashawa.
Mun gano dalilin hana Segun Abraham shiga takarar Gwamnan Ondo a APC. Rashin takardun makaranta su ka kawowa ‘Dan takarar cikas ba shirinsa da Bola Tinubu ba.
Labari ya zo mana cewa an kama Matar da ta bankawa mafitsarar yarinyarta wuta. Yemi Awolola ma’aikaciya da ke aiki da kamfanin man fetur na Najeriya watau NNPC
Hakimin Batsari ya ce akwai daruruwan mata da aka bari da marayu sakamakon hare-haren 'yan bindiga da suka kashe mazajensu a cikin ‘yan watannin bayan nan.
A jiya mu ka ji an gurfanar da wasu na-kusa da Magu a gaban kwamitin Bincike. Idan ba ku manta ba ana zargin Magu Kan ɓatan dabon Kadarori 332 a hukumar EFCC.
Wasu ‘Yan Boko Haram sun samu ‘yanci, sun yi rantsuwar ban kwana da ta’addanci. A jiya kuma mun ji cewa Boko Haram sun sace Shugaban 'yan sa-kai a jihar Borno.
Kwamitin bincike ya na neman bayani game da kadarori da dukiya da hukumar ta karbe don haka ne Ma’aikatan su ka shiga ofishin Ibrahim Magu jiya da safe a Abuja.
Gwamna Nasir El-Rufai ya bayyana wani Minista da Buhari ya ke kauna. Nasir El-Rufai ya ce tsantsagwaron kishin Festus Keyamo ya jawo masa kaunar shugaban kasa.
Mun ji cewa Gwamnatin Najeriya ta ce za a ga ragi a farashin waya da ‘data’ nan gaba. Gwamnati ta yi alkawari rage kudin waya a wajen taron ‘yan jaridu a Abuja.
Siyasa
Samu kari