An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Lauyoyi sun fara kokarin karbo belin Ibrahim Magu bayan kwanaki 5 a tsare. A jiya aka hana har Lauya ganin Magu yayin da ya ke amsa tambayoyi a fadar Aso Villa.
A cikin wasikar da Osinbajo ya rubutawa IGP ranar Laraba ta hannun lauyansa, Taiwo Osipitan, ya bayyana rahoton a matsayin kage da sharri domin bata ma sa suna
Shugaban APC a Ondo na zargin Kayode Fayemi da takwaransa Mallam Nasir El-Rufai da kuma ministan sufuri, Rotimi Amaechi da haddasa rikicin jam'iyyar a jihar.
Singhan ya taba kama mataimakin gwamnan jihar Kano, Dakta Nasiru Gawuna, da kwamishinan kananan hukumomi, Murtala Garo, bayan sun kawo hargitsi da tayar da kura
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullah Umar Ganduje ya sanar da nadin Mr Abdurrazak Datti Salihi a matsayin Shugaban Hukumar Tattara Haraji ta jihar Kano, KIRS.
Kwamitin daukan ma'aikata 774,000 da gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ke shirin yi don rage talauci ta sanar da yawan gurbin da manyan gwamnati za su samu.
Watakila rage albashin masu aiki a Majalisar Tarayya bayan mun ji cewa gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce sabon albashin Ma’aikatan Majalisa ya sabawa ka’ida.
Wasu sun fito su na so a kama Bola Tinubu a game da abin da ya faru a zaben 2019. Wasu Masu zanga-zanga ne su ka huro wuta a kan batun cafke babban dan siyasar.
Fadar Shugaban kasa ta sa an shiga garari game da halin da ake ciki a hukumar EFCC bayan Shugaba Buhari ya yi gum a kan maye gurbin Magu da binciken da ake yi.
Siyasa
Samu kari