Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Jam'iyyar PDP a Niger ta rabu gida biyu
Breaking
Jam'iyyar PDP a Niger ta rabu gida biyu
daga  Aminu Ibrahim

Rikici ya kuna kai a jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, reshen jihar Niger kwanaki kadan kafin babban taron ta har ta kai ga jam'iyyar ta rabu kashi biyu.