Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Wani kwamitin hadin gwuiwa (JAC) tsakanin kungiyar kananan ma'aikatan jami'o'i (NASU) da kungiyar manyan malaman jami'o'i (SSANU) ya sanar da shigarsu yajin aik
Tsohon shugaban jam’iyyar Peoples’ Democratic Party (PDP) na kasa, Senator Barnabas Gemade, ya bayar da dalilan da yasa ya koma jam'iyya mai mulki ta APC..
Ana zargin cewa za a yi amfani da mambobin majalisar dokokin jihar Edo da jam'iyyar APC keda rinjaye domin tsige gwamna Obaseki gabanin zaben da INEC za ta guda
Rikici ya kuna kai a jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, reshen jihar Niger kwanaki kadan kafin babban taron ta har ta kai ga jam'iyyar ta rabu kashi biyu.
Malaman Jami’ar tarayya ta Maiduguri sun koka a kan rashin albashi wata biyar. Malaman jami’ar sun zargi babban Akawun gwamnatin tarayya da laifin kin biyansu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya sha alwashin cewa gwamnatin za ta kwato kudaden jihar da aka sace a lokacin mulki tsohon gwamna, Marigayi Abiola Ajimobi.
Ganin yadda aka kai wa Gwamna Umara Zulum hari, Sanata Ibrahim Gobir mai wakiltar Sokoto ta gabas ya ce ra’ayin Majalisar Dattawa shi ne canza hafsun sojoji.
A makon nan ne muka ji Jam’iyyar PDP ta jefawa tsohon Shugaban APC Adams Oshiomhhole babban kalubale. PDP ta bukaci Oshiomhole ya kawo takardun makarantarsa.
Mun ji cewa Majalisa za ta kai karar Shugabannin irinsu NEMA, NPA, CBN, da NNPC wajen Shugaban kasa bayan irinsu Gwamnan CBN da Shugaban NNPC sun ki mursisi.
Siyasa
Samu kari