Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
An yi bikin ne a tashan jirgin kasa na Agbo inda aka saka wa tashar sunan tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan don karrama shi saboda gudunmuwarsa.
Tolu Ogunlesi, mai bada shawara na musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci Shehu Sani, tsohon sanatan Kaduna da ya fara yajin aikinsa, The Cable.
Mun ji cewa Malamin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud ya shawarci Hukuma game da yadda ake zaben Shugaba. Gumi ya ce al’ummar Musulmai na bukatar hadin kai.
A makon jiya Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin CCT a Jihar Bayelsa a kokarin Muhammadu Buhari na fito da mutane miliyan 100 daga cikin talauci a Najeriya.
Kotun zabe ta tsige dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben cike gurbi na majalisar dokokin jihar Kwara, Adam Rufai, ta bai wa dan PDP.
‘Yan Arewa za su yi Goodluck Jonathan idan shugaba Muhammadu Buhari ya gama mulki 2023. An fara sabon lissafin Jonathan ya sake dawowa kan mulki a Najeriya.
Ayo Salami ya yi da-na-sanin shugabantar kwamitin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kafa don bincikar tsohon shugaban hukumar EFCC watau Mista Ibrahim Magu.
Bayan sa’a ana zama, Gwamnati da Ma’aikata sun cin ma matsaya cikin tsakar dare. Gwamnatin Tarayya da Kungiyoyin sun cin ma yarjejeniya ne a dogon zaman jiya.
Tunde Rahman, kakakin jagoran jam'iyyar APC na kasa, Bola Tinubu ya ce wasu daga cikin kusoshin jam'iyyar APC sun goyi bayan Gwamna Godwin Obaseki na PDP..
Siyasa
Samu kari