Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Jaridar Business Day ta ce Malamai sun yi kaca-kaca da gwamnati, sun ce an shafe watanni 7 babu albashi. Sannan ASUU ta ce babu maganar janye yajin-aiki a kasa.
Kungiyar matasan arewacin Najeriya (CNNY), ta bukaci tsohon gwamnan jihar Abia, gwamna Orji Uzor Kalu ya tsaya takarar shugabancin kasa a 2023, Vanguard tace.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi hannunka mai sanda ga wadanda suka mulki Najeriya a tsakanin 1999 da 2015, ya ce sune sanadin halin tabarbarewar kasar.
An shafe kwanaki fiye da 10 ba a nada wani sabon Sarki a Zazzau ba. Wannan shiru ya jefa al’umma cikin dar-dar da yada jita-jita a Zariya kamar yadda mu ka ji.
APC ta fadi yadda Jam’iyyar PDP ta lashe zaben Gwamnan Jihar Edo, ta ce an zubar da jini. Don haka ne Jam’iyyar ta nemi IGP ya kama wani Hadimin Godwin Obaseki.
Mawakin Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya zama dan siyasa, Malam Ibrahim Sale Yala, ya yi murabus daga mukaminsa na mai ba kakakin majalisar Kaduna shawara.
Takardar na dauke da sa hannun shugaban NLC na kasa, Ayuba Wabba, shugaban TUC, Quadri Olaleye, sakataren NLC, Emmanuel Ugboaja, sakataren TUC, Musa Lawal Ozigi
Sunayen mutanen da Buhari ya aika sun hada da; Lawal Garba (arewa maso yamma), Helen Ogunwumiju (kudu maso yamma), Abdu Aboki (arewa maso yamma) da M M Saulawa
Cibiyar CHRICED ta yi Allah-wadai da janye yajin-aikin da aka yi jiya. Dr. Ibrahim Zikirullahi ya ce ‘Yan kwadago sun dade su na yaudarar al’umma tun 1999.
Siyasa
Samu kari