Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Jagoran APC ya kare Buhari, ya dura kan Gwamnan Benuwai, wanda ya ce babu aikin da ya ke yi. Gwamna ya na goyon bayan a cigaba da zanga-zangar #EndSARS a kasa.
Mun kawo batutuwan da jawabin Shugaban kasa ya yi ya kunsa. Za a ji gwamnati ta yi alkawarin kare ran al’ummar duk 'Yan Najeriya da kara albashin jami’an tsaro.
Za ku ji yadda zaman karshe na Malaman Jami’a da Gwamnati ta kaya. An yarda za a kammala biyan duk wasu kudin ASUU ke bi daga Mayun 2021 zuwa Fubrairun 2022.
Babban Hadimin Buhari ya yi wa ‘Yan Najeriya albishirin Shugaban kasa. Ya nuna zaman Buhari da Shugabannin tsaro ya na daf da haihuwar ‘da mai idanu a yau.
A cikin wani faifan sautin murya da ke yawo a dandalin sada zumunta, an ji Nnamdi Kanu ya na bawa 'yan kabilar Igbo umarnin su mamaye Lagos, ya tsayar da harkok
‘Yan Majalisa su na bincike a kan zargin wawurar kudin cutar Coronavirus. Babban mai binciken kudi na kasa ne ya ke zargin an wawuri wasu kudi daga baitul-mali.
Olusegun Obasanjo ya soki amfani da karfin bindiga wajen maganin zanga-zanga. Tsohon shugaban kasar ya ce wannan ba zai kawo zaman lafiya ba sai dai rikici.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) dai ita ce ta kai wadannan mutanen gaban kotu akan zarginsu da take yi da safarar kudade ta hanyar da bata dace ba.
Jihohin Anambra da Ebonyi sun taso uwar Jam’iyyar PDP a gaba a kan takarar zaben Shugaban kasa a 2023, sun ce dole a ba Yankinsu titikin kujerar Shugaban kasa.
Siyasa
Samu kari