Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Shugaban ya bayyana haka ne a jihar Legas inda ya sanar da cewa shugabannin da suka kafa jam'iyyar APC a shekarar 2014 sun amince da tsarin mika wa shiyyar Yara
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana wa 'yan majalisar jiharsa batun tafiyarsa zuwa Amurka don duba lafiyarsa, daga ranar Lahadi, 13 ga Disamba.
Legit.ng Hausa ta rawaito cewa hadakar wasu kungiyoyin arewa sun ce zasu yi tattaki zuwa garin Daura, mahaifar shugaba Buhari, domin gudanar da zanga-zanga a ka
A makon nan Gwamnatin Shugaba Buhari zata fara aikin gina gidaje 300, 000. Jihohi sun ba Gwamnatin Tarayya filayen da za a gina kananan gidajen ini Laolu Akande
Sani Yahaya Jingir, babban Malamin kungiyar Izala yana ganin kokarin Gwamnatin APC. Malamin yace duk abin da ke faruwa yau, an fuskanci abin da ya fi haka a da
A yayinda ake rade radin fitowarsa takarar shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya hadu da tsohon sanata mai wakiltan Koi ta yamma, Dino Melaye a wajen wani taro.
Hukumar EFCC ta rasa karar da ta shigar da tsohon Minista, Ambasada Aminu Wali a kan satar kudin kamfe a zaben 2019. Kotu ta wanke tsohon Ministan a makon jiya.
Wasu yan bindiga da ake zatton masu fashi da makami ne sun harbe wani jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Fatai Aborode har lahira a jihar Oyo.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna alhini da damuwa a kan mutuwar shahararren mawallafin nan na jaridar Leadership kuma amininsan na kut, Sam Nda-Isaiah.
Siyasa
Samu kari