Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
A ranar Litinin, mun ji cewa Malamai na maganar zuwa yajin-aiki saboda hare-hare a Makarantu. Kungiyar NUT ta bayyana haka yayin da ta ke tir da satar Dalibai.
Shugaban jam'iyyar APC, Kuma tsohon gwamnan jihar Legas, Asiwaju Bola Tinubu, ya bayyana shugaba Buhari a matsayin mai kaunar Najeriya, kuma shugaba nagari ne.
A makon nan ne aka bude wasu daga cikin iyakokin kasan Najeriya. Amma Gwamnatin Tarayya ba za ta bari a shigo da shinkafa, kwai, nama, mai da su taliya ba.
Gwamnatin Katsina ta yi magana, kuma Dakarun Soji su ka yi alkawarin ceto ‘Yan Makarantan Katsina, wanda Boko Haram ta fito ta ce wadannan dalibai na hannunta.
Jaridar Daily Trust ta ce Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya fito da tsarin NMFPAN. Idan aka yi amfani da wannan tsari, yunwa za ta ragu a Najeriya.
Tsohon Shugaban Majalisan Kano da ‘Yan Majalisa 13 za su bar APC. Idan aka yi haka, APC za ta rasa ‘Yan Majalisa zuwa PDP bayan samun canjin shugabanni jiya.
Za a yi amfani da bashin fam $2.5bn ne domin karasa aikin AKK na gas nan da 2023, kuma ana sa ran a kammala kwangilar AKK kafin Shugaba Buhari ya bar mulki.
Wata kungiya ta fara kamfen a ranar Litinin ta hanyar kai ziyara ga sarakunan gargajiya kamar Olubadan na Ibadan, Oba Saliu Adetunji da Alaafin na Oyo, Oba.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya yi magana wajen kaddamar da littafin Goodluck Jonathan. Yace ‘Yan ta’addan Boko Haram suna samun Sojojinsu a cikin Almajirai a Arewa
Siyasa
Samu kari