Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
Rikicin jam’iyyar PDP ya ƙara tsamari bayan kwamishinan kasuwani da zuba jari na jihar Abia, Cosmos Ndukwe ya nuna rashin nadama kan tarban Sanata Orji Kalu.
'Yan majalisar wakilai sun fara shirye-shiryen tsige Donald Trump daga kujerar shugabancin Amurka a ranar Litinin. Sun zargi shugaban kasar da tayar da tarzoma.
A cewar wasu daga cikin matasan, sun shirya zanga-zangar ne bayan sun gano cewa Sanata Sani ya toshe duk wata kafar sadarwa da za'a tuntubarsa sannan kuma bai k
Allah ya karba ran tsohon gwamnan jihar Kano, Aminu Isah Kontagora.An tabbatar da rasuwar tsohon gwamnan bayan sakataren gwamnatin Neja ya bada wata sanarwa.
Rt. Hon. Aminu Shagali ya roki Yusuf Zailani da Sanata Uba Sani suyi sulhu. Shagali ya shiga tsakanin Jiga-jigan APC dake rikici, yana neman a samu ayi sulhu.
Gwamnatin Tarayya ta kawo sababbin rangawame a Finance Act 2020. Shugaba Muhammadu Buhari ya sa hannu a kudirin Finance Act ne a ranar karshe a shekarar bara.
Gwamnan jihar Ondo ya bukaci gwamnati ta karfafa samar 'yan sandan jihohi domin inganta tsaro da kawar da ta'addanci a Najeriya. Ya kuma yaba da aikin sojoji.
Jam'iyyar APC a ci gaba da rajistar mambobinta da take yi wani wakilinta ya bayyana bukatarta na yi wa akalla mutane miliyan 2 rajista a fadin jihar Adamawa.
Alkali ya soki hukuncin da aka zartar a shari’ar zaben Majalisar Bayelsa da Seriake Dickson. Har yanzu ba a kammala shari’ar zaben kujerar Sanatan a Kotu ba.
Siyasa
Samu kari