Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Tsohon shugaban APC a Kwara, Bashir Bolarinwa, ya ayyana kudirinsa na tsayawa takarar gwamna, yana cewa yana da kwarewa da hangen nesa don magance matsalolin jiha.
An tabbatar da ɓullar wata sabuwar cuta wacce ke sanya kumburin ƙafafuwa a ƙaramar hukumar Kirfi da ke jihar Bauchi, kuma ya zuwa yanzu mutane 10 sun kamu da wa
Mun samu labari cewa yaran Biodun Olujimi sun daukaka kara bayan an ba bangaren Fayose nasara a rikicin Ekiti. Sun ce za su kai bangaren Ayo Fayose kotun koli.
Gwamnan jihar Filato ya bayyanawa 'yan majalisun sa cewa su tabbatar da sun jaddada rajistar zama 'yan jam'iyyar APC domin su samu damar ci gaba da mukamansu.
An yi arangama tsakanin wasu mambobin tsagin jam'iyyar People’s Democratic Party (PDP) a Abakaliki babban birnin jihar Ebonyi a sakatariyar jam'iyyar, The Natio
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya ce kalubalen tsaron da aka samu karkashin tsoffin hafsoshin tsaro sun samu wurin zama nr saboda shiga siyasa da suka yi.
Kungiyar Afenifere da kuma PDP sun soki Gwamnonin jihohin da su ka yi bataliya zuwa Daura. Su ka ce abin kunya ne Gwamnoni har 10 su yi zuga, su tafi Daura.
Wasu ‘Yan APC sun bangare, sun fito da APC Pressure Group a Jihar Katsina. Wannan sabon rikicin cikin gida ya shiga APC a Katsina har ya sa ‘Yan taware sun ware
Shugaban CPC na farko, R. Hanga ya fadi tuggun da kusoshi ke shiryawa Bola Tinubu a zaben 2023, ya ce mutumin Arewa zai iya karbar mulki bayan Shugaba Buhari.
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya koka kan yadda manyan Najeriya ke cin zarafin mulkinsa maimakon yaba masa da irin kokarin da yake fiye da misali.
Siyasa
Samu kari