Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya yi murabus daga jam'iyyar adawa ta PDP, kuma ana hasashen zai yi birki ne a jam'iyyar APC mai mulki.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya yi murabus daga jam'iyyar adawa ta PDP, kuma ana hasashen zai yi birki ne a jam'iyyar APC mai mulki.
Wannan rahoto ya duba yadda ƴaƴan tsofaffin shugabannin Najeriya da sarakuna ke shirin fafatawa a zaɓen 2027. An duba yadda ake ganin tasirin takararsu.
Karamin ministan man fetur ya shawarci 'yan Najeriya da su koyi jure wahalar man fetur a nan gaba. Ya kuma bayyana karin farashin man fetur din a duniya ya hau.
Yayin da ko wanne dan siyasa yake shiri akan zaben shugaban kasa na 2023, jam'iyyar APC ma ba a barta a baya ba, sai dai alamun nasara ne suke ta harararta.
Darakta janar na kungiyar gwamnonin jam’iyyar APC, Salihu Lukman, ya yi martani ga ziyarar da Fani-Kayode ya kai wa wasu shugabannin APC, ya nuna adawa da haka.
Wasu da ake zaton 'yan daba ne sun sake kai farmaki a wani taron yayan jam'iyyar All Progressives Congress, APC mai mulki a karamar hukumar Edu na jihar Kwara.
Karamin ministan albarkatun man fetur, Cif Timipre Sylva ya nuna yakinin cewa ko shakka babu jam'iyyar APC mai mulki ce za ta ci gaba da shugabanci a 2023.
Jami'in kula da shirin ciyar da yara 'yan makaranta a jihar Neja ya bayyana cewa shirin ya samar da ayyukan yi sama 14,000 a fadin jihar. Ya kuma bukaci kari.
Da yake jawabi ranar Litinin yayin da ya kai ziyara domin ganin aikin rijistar dan kasa a Abuja, Pantami ya ce za'a koma aiki da NIN a bankuna, sabanin amfani
'Yan jarida sun yi wa Ministan sufurin kasa, Rotimi Ameachi, tambaya a kan siyasar 2023. Rotimi Amaechi ya bai san wanda zai zama Shugaban Najeriya a 2023 ba.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode zai yuwu yana kan hanyarsa komawa jam'iyya mai mulki ta APC bayan kwashe shekaru 6 da yayi da barin PDP.
Siyasa
Samu kari