Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya yi murabus daga jam'iyyar adawa ta PDP, kuma ana hasashen zai yi birki ne a jam'iyyar APC mai mulki.
Gwamnan jihar Osun, Mista Adegboyega Oyetola ya umurci dukkan shugabannin kananan hukumomi da sauran masu rike da mukaman siyasa a kananan hukumomin jihar su aj
A jiya ne Shugaba Buhari ya yabawa Matasan da ke masa yaki a kafafen sadarwa. Shugaban kasar ya yi kira a gare su da tashi tsaye, a buga da su a siyasar APC.
Gwamnan jihar Ribas ya bayyana cewa, 'yan Najeriya sun tafka mummunan kuskure wajen zabar jam'iyyar APC a fadin kasar. Ya bukaci 'yan Najeriya sun hankalta.
Fasto Tunde Bakare, mai kulawa da cocin Citadel Global Community, wanda a baya ake kira da Latter Rain Assembly, ya musanta ikirarin cewa Buhari ya ci amana.
Pharm. Sam Ohuabunwa ya bayyana niyyar sa na neman takarar Shugaban kasa a 2023, ya ce ya rabu da bada shawara a gefe, ya shiga takarar kasar gadan-gadan shi ma
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da ake kantsohon gwamna Yari na tuhumarsa da badakalar N900bn. Kotun ta bayyana dalilan da yasa ta kora.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya jadadda cewa ko shakka babu yan Najeriya za su sake zabar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a zaben 2023.
Gwamnatin jihar Kogi ta ci alwashin maka NCDC da PTF-Covid-19 kan zargin kokarin bata jihar ta Kogi. Gwamnatin jihar ta bayyana cewa NCDC na yada karya a kan ta
An dirkawa Shugaban jam’iyya dukan tsiya, Ma’ajin APC ya na kwance ba ya ko motsi a Kwara. Tsagerun da aka yi haya ne su ka yi wa shugabannin jam’iyya rugu-rugu
Siyasa
Samu kari