Wannan rahoto ya duba yadda ƴaƴan tsofaffin shugabannin Najeriya da sarakuna ke shirin fafatawa a zaɓen 2027. An duba yadda ake ganin tasirin takararsu.
Wannan rahoto ya duba yadda ƴaƴan tsofaffin shugabannin Najeriya da sarakuna ke shirin fafatawa a zaɓen 2027. An duba yadda ake ganin tasirin takararsu.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya Osinbajo ya bayyana wasu dalilai da yake ganin su ne ke jawo koma baya wajen gina Najeriya. Daga ciki akwai yawan kabilu.
Zulum ya yi wa wani sansanin ƴan gudun hijira shigar ba-zata a Maiduguri inda ya gano ɗaruruwan ƴan gudun hijirar na bogi masu wawushe abinci. Allah wadai.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya ce babu wani riƙici tsakaninsa da tsohon gwamnan jihar kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC ta ƙasa Adams Oshiomole Na jihar
Fadar shugaban kasar Najeriya ta bayyanawa 'yan kasa cewa, shugaba Buhari lafiyarsa lau bai jikkata ba bayan yin rigakafin Korona.'Yan Najeriya su ma su yi.
Gwamnan jihar Kaduna ya nada Sanusi Lamido Sanusi matsayin mataimakin shugaban hukumar KADIPA. Sanusi yayi alkawarin kawo ci gaba ga jihar ta Kaduna da KADIPA.
A karon farko, Fafaroma Francis ya dira a kasar Iraki. Da isarsa, an tarbeshi ya kuma yiwa kasar fatan alheri tare da yi mata adduar Allah ya kawar da ta'addanc
Shugaban hukumar EFCC Abdurrasheed Bawa ya bayyana cewa, ba mutane zai yaka ba, burinsa shine yaki da cin hanci da rashawa tare dawo da kudaden da aka sace.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo ya bayyana cewa ya kamu da cutar COVID-19 amma har ya warke bai ji alamar komai ba. Yace ba wata damuwa da ya shiga.
A jihar Imo rikicin siyasa ya barge musamman amajalisar wakilan jihar inda tayi awon gaba da kujerar shugaban masu rinjayen majalisar a zaman yau Alhamis a
Siyasa
Samu kari