Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta bayyana jin dadi bisa jajircewa da nuna kwarewar aikin jami'anta, bayan sun ki karbar cin hancin Naira miliyan daya daga barayi.
Bayan sauke farashin man fetur a Najeriya, Matatar Dangote ta bayyana gidajen mai 6 da za a samu fetur da araha. Sun hada da MRS, AP, Heyden, Optima, Techno Oil.
Rahotanni sun nuna cewa akalla gadoji biyu ƴan ta'addan Boko Haram ko ISWAP suka ruguza ta hanyar amfani da bama-bamai a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya.
Mayakan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram sun kai hare-hare a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane tare da tayar da bama-bamai a wasu kauyuka biyu.
Rundunar ƴan sanda ta Najeriya ta tabbatar da cewa ba za ta yi ƙasa a guiwa ba wajen kamo dukan masu hannu a kisan rayukan da aka yi a jihar Filato.
Yayin da ake jita-jitar za su bar APC, tsofaffin shugabannin CPC sun bayyana goyon bayansu ga jam'iyyar da Bola Tinubu, sun ce suna nan daram cikinta.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ys bayyana kafafen sada zumunta a matsayin kungiyoyin 'yan ta'adda. Ya bukaci a magance su.
Tsohon ɗan takarar LP a zaben shugaban ƙasa na 2023, Peter Obi ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya katse ziyarar da ya je Faransa, ya dawo gida Najeriya.
Ana zargin wasu yan ta'addan ISWAP sun ta da bam a gadar Mandafuma da ke kan hanyar Biu-Damboa da misalin karfe 2:20 na safiyar Talata 15 ga watan Afrilun 2025.
Labarai
Samu kari