Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutu domin bikin Easter da Good Friday na 2025. An bukaci Kiristoci su yi wa kasa addu'a.
Kungiyar dattawan Zamfara ta caccaki Gwamna Dauda Lawal kan matsalar tsaro da ta addabi jihar. Ta bayyana cewa gwamnan ya kasa cika alkawarin da ga dauka.
Bayan jami'an Hisbah a Kano sun cafke wani matashi bayan an gan shi a wani bidiyo yana wani abu da akuya da ake zargi da baɗala, ya bayyana gaskiya kan lamarin.
'Dan majalisa mai wakiltar mazabar Bassa/Jos ta Arewa ta Filato a majalisar wakilai, Hon. Daniel Asama ya bayyana takaicin yadda ake ci gaba da kai hari jiharsa.
Sanata Ali Ndume ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya sake duba yadda yake tafiyar da mulki musamman a kan tsaro da rabon mukaman gwamnati da tsadar kaya.
Wasu mahara, akalla su uku dauke da mugayen makamai sun far wa gidajen iyayen Sanata Natasha Akpoti Uduaghan da ke jihar Kogi, inda suka yi fashe-fashe
Barista Audu Bulama Bukarti ya ce barin Boko Haram na mu'amala da mutane a TikTok ba karamar barazana ba ce. Ya ce ya kamata a rika rufe musu asusu.
An yada wasu rahotanni masu cewa Goodluck Jonathan ya yi hasashen nasarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. An gano gaskiya kan batun.
Makwanni da rasuwar Malam Idris Dutsen Tanshi, an bukaci duk wanda ya sayi fili daga marigayi ya hallara a filin a ranakun Asabar da Lahadi masu zuwa.
Labarai
Samu kari