Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
An samu tashin wata mummunar gobara wacce ta jawo asarar dukiya a birnin Kano. Gobarar ta lakume shaguna da ajujuwa da dama a unguwar Rijiyar Zaki.
NiMet ta yi hasashen ruwa da tsawa daga Lahadi zuwa Talata. Yayin da aka lissafa jihohin da abin zai shafa, hukumar ta ba mutane shawarar abin da za su yi.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya bayyana kiran da tsohon Ministan tsaro, TY Danjuma ya yi ga jama'ar Filato da Binuwai da cewa zai tabarbara doka.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi kira ga Musulman Najeriya su zamo masu tausayi da adalci. Ya bayyana haka ne yayin wani taron kungiyar Ansa-ud-Deen a jihar Ogun.
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa yanzu karuwai da 'yan daudu ne ke cin moriyar kwangila a gwamnati.
Tsohon ministan tsaron Najeriya, Janar Theophilus Danjuma, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su tashi tsaye domin kare kansu saboda gwamnati ba za ta iya ba.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ce za ta zakulo daliban da suka yi hazaka a jarrabawar JAMB din da ta dauki nauyi, domin a zaba masu wasu manyan makarantu.
Audu Bulama Bukarti ya ce Boko Haram na cigaba da kara karfi, sun rike yankunan Borno kuma sun tara kudi ta hanyar tara kudin fansa. Haka zalika 'yan bindiga.
Wasu yan Najeriya da dama sun yabawa Kamfanin NNPC bayan ya rage farashin litar man fetur zuwa N935 a wasu gidajen mai a Abuja, abin da ya faranta wa direbobi rai.
Labarai
Samu kari