Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Oluwo na Iwo, Abdulrasheed Akanbi, ya ce Allah kadai ne garkuwarsa, kuma babu wanda zai iya tsige shi ko kashe shi tun bayan hawansa mulki a 2016.
Hukumar JAMB mai.shirya jarabawar samun gurbin shiga jami'a a Najeriya, ta yi wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, kan zargin ana wahalar da dalibai.
Sanata Natasha Akpoti ta yi shagube ga Goodswill Akpabio a wata wasikar ba da hakuri da ta rubuta masa. Natasha ta yi magana ne bayan an nemi ta bada hakuri
Farashin buhun shinkafa ya sauka zuwa N58,000 a Najeriya sakamakon shigo da shinkafar Indiya ta barauniyar hanya daga Jamhuriyar Benin zuwa kasuwannin kasar nan.
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai harin ta'addanci.a jihar Adamawa. Miyagun sun hallaka mafarauta da 'yan sa-kai na CJTF.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi sabon nadi a masarautarsa. Sarkin ya nada yayansa Sanusi Ado Bayero a matsayin sabon Galadiman Kano.
Bashir Ahmad ya karyata batun cewa Buhari ya ci wa Najeriya bashin da ya kai $400bn a shekarun da ya yiwa kasa hidima. Ya fadi adadin kudin da ya ci.
Gwamnatin Najeriya ta sha bayyana aikin da take yi wajen tabbatar da an samu tsaro a kasa, amma ba a cimma ruwa ba. Amnesty ta ce wannan halin bai yi ba.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya dakatar da Sarkin Daware, Alhaji Hassan Ja’afaru, ba tare da bata lokaci ba bisa zargin cin hanci da gazawar shugabanci.
Labarai
Samu kari