Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
An shiga jimami bayan Alhaji Abdulkadir Yusuf Guɗe, tsohon ɗan takarar gwamnan Kano kuma jigo a PDP da NRO, ya rasu da safiyar Juma’a yana da shekaru 63.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa kananan yara 5 sun jikkata da wani bam ya tashi da su a ƙaramar hukumar Mafa da ke jihar Borno ranar Alhamis.
JAMB ta saki sakamakon UTME 2025. Fiye da dalibai miliyan 1.5 sun samu kasa da 200, 420,415 sun samu sama da 200. Ana iya duba sakamako ta yanar gizo ko SMS.
JAMB ta fitar da sakamakon UTME 2025, ta riƙe na dalibai 39,834 saboda kura-kurai. Ana binciken dalibai 80 bisa maguɗi, inda Anambra na kan gaba a wadanda ake zargi.
Gwamnatin jihar Abia ta tabbatar da cewa zata maida sabon gidan gwamnati da ke Ogurube a Umuahia ya zama katafaren otal domin ci gaba da samun kuɗin shiga.
Kungiyar ACF ta manyan Arewa ta buƙaci gwamnatin tarayya, gwamnatin jihohi da ta ƙananan hukumomi da jama'a su shiryawa zuwa ambaliyar ruwa a bana 2025.
Majalisa ta karɓi sunayen da ShugabaTinubu ya aika don nada shugabanni a sababbin hukumomin ci gaban NCDC, SWDC da SSDC, za a fara tantance su nan ba da jimawa ba.
'Yan sanda sun cafke wata dalibar jami'ar Ekiti bisa zargin yin garkuwa da kanta domin ta sha soyayya da saurayinta. Kwamishinan 'yan sanda ya ce za a kai ta kotu.
Sarakunan gargajiya na jihar Anambra sun karrama shugaban Najeriya, Bola Ahƙed Tinubu da sarauta bisa jajircewa da kuma kyawawan ayyukanda yake yi a ƙasa.
Labarai
Samu kari