Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya dauki nauyin malamai akalla guda 1,000 domin yin addu'o'i da saukar Alkur'ani saboda kare Najeriya daga sharrin bokayen Nijar.
NAF ta kai hare-haren sama a Neja, ta kashe shugabannin JAS, ta lalata makamai, lamarin da aka ce ya tilasta mahara guduwa zuwa Birnin Gwari, Jihar Kaduna.
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kwara, Alhaji Saka Abimbola Isau, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya yi bankwana da duniya ne yana da shekara 69.
Dattawan Arewa sun nemi a dakatar da karin VAT da kudirorin haraji saboda rashin tuntubar jama’a, suna masu cewa dokokin za su yi illa ga tattalin arziki da jama’a.
Sojin Najeriya sun bayyana cewa, lokaci ya yi da za su kawo karshen 'yan ta'adda a 2025. Sun ce za a kawo karshen 'yan ta'adda nan ba da dadewa a 2025.
Wasu Farfesoshi kuma masana daga ABU Zaria sun haska matsalar da ke cikin kudirin haraji, sun nuna za a samu karin tsadar rayuwa da rasa ayyukan yi.
An samu tashin mummunar gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Sokoto. Gobarar wacce ta tashi da sanyin safiyar ranar Asabar ta lalata shaguna masu yawa.
Wata mata ta shafe kwanaki sama da biyar tana kirga kudaden da aka watsawa 'yarta a lokacin bikin cika shekara da aka yi. Kudin sun nuna adadin da aka bayar.
Fasto Adeboye ya ayyana kwanaki 100 na azumi don addu’ar zaman lafiyar duniya, hana yaƙi na uku da addu’a ga Najeriya kan dakile cin hanci da bala’o’i.
Labarai
Samu kari