Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
A wannan labarin, za kun ji cewa Atiku Abubakar ya ce Obasanjo ya murkushe Boko Haram tun 2002 saboda karfin ikon sojin da jajircewa ya nuna a zamaninsa.
Majalisar Wakilan tarayya ta yanke shawarar gudanar da bincike kan tangarɗar na'ura da aka samu yayin tantance sakamakon dubban ɗaliban da suka zana UTME 2025.
Gwamnan jihar Kano, Abba.Kabir Yusuf, ya raba tallafi ga mutanen da ke tsarw a gidajen gyaran hali a jihar. Gwamna Abba ya ba da kayan abinci da ga fursunonin.
Bayan watsa takardun Naira da cin mutunci, kotun tarayya da ke Kaduna ta yanke wa Muhammad Kabir hukuncin dauri saboda cin zarafin Naira a wani bidiyo da ya wallafa.
Kungiyar Miyetti Allah a Filato ta fadi yadda aka kai wa makiyaya hari aka kashe shanu sama da 100 a yankuna daban daban. An kashe makiyayi daya da jikkata wasu.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa.jihar ba ta samun ko sisin kwabo daga hakar ma'adanai. Ya fadi shirye-shiryen da yake don canza hakan.
Yayin da ake kuka game da tattalin arzikin Najeriya, gwamnatin Birtaniya ta yaba da tsare-tsaren tattalin arzikin gwamnatin Bola Tinubu tana cewa suna kan hanya.
Dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara ya ce 'yan bindiga sun ba karnukansu jariran da aka haifa sun cinye su a cikin daji. Ya ce wata mata ne ta haife su a daji.
Gwamnan jihar Zamfara ya tabo batun matsalar rashin tsaron sa ake fama da ita. Ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta hawa teburin sulhu da 'yan bindiga.
Labarai
Samu kari