An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Wani basarake a jihar Osun, Oba Jelili Olaiya ya bayyana cewa gaban 'yan sanda 'yan daba suka masa jina jina tare da matarsa da wasu 'yan fadarsa kan limanci.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun taso mutanen wasu kauyukan jihar Zamfara a gaba. Tsagerun 'yan bindigan sun sanya harajin N172m kan kauyukan da ke Tsafe.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta caccaki tsohon shugaban KASCO a jihar, Bala Inuwa kan zargin ta yi watsi da umarnin kotu kan kadarorinsa.
Gwamnatin Kano ta amince da murabus da daya daga cikin kwamishinoninta, Injiniya Muhammad Diggol ya yi, bayan sauya masa ma'aikata zuwa Ma’aikatar Kula da Ayyukan.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umaru Radda, ya yabawa dakarun sojojin Najeriya da sauran jami'an tsaro kan nasarorin da suka samu kan 'yan bindiga a jihar.
An kama wasu mutane da dama a jihar Kano, Legas, Rivers da Kwara, inda aka kame wani fitaccen dan fim da wasu mutanen da ba a yi tsammani ba a kamen.
Bayan tabbatar da cewa babu ja da baya kan maganar kudirin haraji, Bola Tinubu ya fara tura wakilai zuwa wurin manyan Arewa don samun goyon baya kan gyaran haraji.
Wasu mahara sun kai hari kan mai taimakawa gwamnan jihar Kaduna ta musamman kan harkokin siyasa, Rachael Averick, a yankin Kudancin Kaduna. Ta sha da kyar.
Gwamnan jihar Kano ya nada kwararru kan ayyukan gwamnati, ciki har da Ahmad Speaker da Sani Tofa. An shirya rantsar da su ranar 6 ga Janairu, 2025.
Labarai
Samu kari