Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugabannin ƴan bindiga 8 sun mika wuƙarsu, sun saki mutum 16 a Najeriya, sun sha alwashin daina ta’addanci da rungumar zaman lafiya a yankunan jihar.
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya bude da azuzuwan koyar da tubabbun 'yan bindiga. Ta bayyana cewa za ta samar da malamai wadanda za su gudanar da aikin.
Tsohon Ministan Matasa da Wasanni a Najeriya, Barista Solomon Dalung ya bayyana cewa yan siyasa dake komawa jam'iyyar APC na gujewa bincike ne kawai.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa shugaban kungiyar CAN na jihar Filato, Rabaran Polycarp Lubo, ya rasu a wani asibiti da ke Jos bayan rashin lafiya.
Wasu gungun matasa sun fito kan tituna domin gudanar da zanga-zangar nuna adawa da matsalar rashin tsaro a jihar Benue. Sun bukaci ta gaggauta shawo kan matsalar.
Sheikh Abdallah Mahmud Adam daga Yobe ya bayyana goyon bayansa ga Iran duk da bambancin aƙida, yana mai cewa yanzu Musulunci ne ke gaba da komai.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya nuna takaicinsa kan harin ta'addanciɓ da waau 'yan bindiga suka kai a kauyen Yelwata. Ya sha alwashin daukar mataki.
Wssu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'adddanci a fadar wani basarake da ke jihar Kaduna. 'Ƴan bindigan sun yi awon gaba da matarsa da dansa.
Fadar shugaban kasa ta fito ta yi martani kan kalaman da tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya yi a kan Shugaba Bola Tinubu. Ta yi masa raga-raga.
Labarai
Samu kari