Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
rundunar 'yan sandan jihar Gombe ta kama wani matashi mai suna Joseph Babari da aka dauka haya domin yin fada a jihar Filato. An kama shi da bingida a Gombe.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukacu dakarun sojojin Najeriya su tashi tsaye, su murkushe duk wata barazana ta tsaro da ta hana al'umma zaman lafiya.
Gwamnatin jihar Kano ta tanka kan zarge-zargen da tsohon sakataren gwamnatin jihar ya yi a kanta. Ta ƙalubalance shi da ya fito fili ya gabatar da hujjarsa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce ya yi kewar rashin ganin Muhammadu Buhari a ziyayar da ya kai jihar Katsina. Ya ce Buhari ya gina kasa a lokacin shi.
Tsohon dan majalisar wakilai a jihar Katsina, Usman Bugaje, ga taso gwamnatin Bola Tinubu a gaba. Bugaje ya ce gwamnatin ta gaza magance matsalo ko ɗaya da ta gada.
Rahotanni sun ce Hukumar EFCC na binciken tsofaffin shugabannin NNPC ciki har da Mele Kyari da wasu daraktocin matatun mai bisa zargin batar da N80bn.
Fubara ya dawo daga hutun makonni biyu, bayan ya gana da Tinubu a Landan. An ce gwamnan da aka dakatar ya kuma gana da Wike, ya durkusa har gwiwa yana neman gafara.
Wasu tsagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa ƴan bindiga da ake zargin yaran Bello Turji ne sun kai farmaki garuruwa da ke karamar hukumar Isa a Sokoto.
Labarai
Samu kari