Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Masanin tattalin arziki, Farfesa Pat Utomi, ya ƙaddamar da gwamnatin sa ido a Najeriya. Sai dai ministan yada labarai ya ce hakan kuskure ne domin ya saba wa doka.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya bayyana cewa akwai wani shiri da ake kullawa domin raba shi da kujerarsa. Ya ce masu wannan shirin ba za su yi nasara ba.
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da samun galaba kan miyagu da yan bindiga bayan kisan wani mashahuri mai suna Abubakar da aka fi sani da Mallam.
Babban hafsan sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Olufemi Oluyede ya jihar Borno. Shugaban sojojin ya koma Borno ne domin ci gaba da yakin da ake da 'yan ta'adda.
Bayan korafi Bulama Bukarti, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya caccake shi kan zargin cewa malamai sun yi shiru bayan kisan limami shi a jihar Zamfara.
Rahotanni daga Ibadan, jihar Oyo sun tabbatar da rasuwar Baale na Oluyole Estate, Cif Yemi Ogunyemi, da safiyar ranar Laraba, 7 ga watan Mayu, 2025.
Sufeton 'yan sanda IGP Kayode ya ziyarci wajen da ake kera makamai a Najeriya. Hakan na zuwa ne yayin da Bola Tinubu ya hana shigo da kayan da ake yi a Najeriya.
Iyalan mafarautan Kano 16 da aka kashe a Edo sun yi zanga-zanga da addu’a, suna kira ga gwamnati da ta tabbatar da adalci da kuma biyan diyyar yan uwansu.
'Yan ta'addan Boko Haram masu dauke da makamai sun hallaka jami'an tsaro a wani hari da suka kai a jihar Borno. Sojoji sun kashe wasu daga cikin 'yan ta'addan.
Labarai
Samu kari