Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Gwamnatin jihar Kano, ta koka kam matsalar karancin ruwa da ake.fama da ita a.jihar. Ta zargi gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje da lalata tashoshin samar da ruwa.
Gwamnan Bauchi ya damu kan yadda 'yan bindiga suka dawo dajin Alkaleri, inda ya nemi sojoji su kawo karshen lamarin. Gwamnan ya yi Allah wadai da kisan 'yan banga.
Rahotanni da bidiyo sun nuna yadda aka samu ƙaramik rikici a wurin taron murna da ɗaura auren ɗiyar gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda har aka fasa gilashi.
Peter Obi ya ce talauci na karuwa saboda gwamnatin Najeriya ta yi watsi da shugabanci, ya kuma bada gudummawar N40m domin lafiyar jama’a da ilimi.
Hon. Ahmed Jaha ya ce Boko Haram na amfani da jiragen sama masu sarrafa kansu a Borno. Ya ce sun fi sojoji kayan yaki na zamani. Gagdi ya ce an ƙwace tankoki 40.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya fara tunanin rayuwa idan ya kammala wa'adin mulkinsa. Gwamnan ya bayyana cewa zai koma sana'arsa ta walda.
Sanata Kawu Sumaila ya ce ya wanke shugaba Bola Tinubu kan cire tallafin man fetur a Najeriya. Kawu Sumaila ya ce shugaba Muhammadu Buhari ya cire tallafin.
Masu aikin shinkafa sun fara rufe masana'antu a Najeriya saboda karyewar farashi bayan fara shigo da abinci ba tare da haraji ba. Sun bukaci dawo da tsarin Buhari.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa burin jam'iyyar APC shine ta rika samun kaso mai tsoka na kuri'un da za a rika kadawa a lokacin zabe.
Labarai
Samu kari