Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa akalla mutane 24 sun mutu bayan wata budurwa 'yar kunar bakin wake ta tarwatse a wajen cin abinci a Konduga, Jihar Borno.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa ana zargin wasu matasa sun kai hari kan wata mota daga Zaria a Mangu da ke jihar Plateau a Arewacin Najeriya.
Matatar Dangote ta kara farashin man fetur zuwa N880 daga N825. An samu karin farashin da ya kai N55. Dangote na cigaba da sayo danyen mai daga Amurka.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi kalamai masu kaushi kan masu sukar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba su yi komai ba lokacin da suke mulki.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da bindigogi sun farmaki wasu kauyuka a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka mutane tare da kona gidaje masu yawa.
Kungiyar malaman Kwalejin Fasaha ta Nuhu Bamalli (ASUP) ta ce malamanta na karɓar albashi ƙasa da na matasan NYSC, lamarin da ke haddasa ficewar ƙwararru.
Gwamna Alex Otti ya ce za a dauki karin malamai 4,000 aiki a Abia, yayin da gwamnati ke kokarin samar da ilimi da kiwon lafiya kyauta a fadin jihar.
Mazauna yankin Ukhomuyio a Okpella da ke jihar Edo sun yi zanga-zanga kan kokarin nadin Michael Sado da suka ce ya saba da dokokin gargajiya na sarauta.
Gwamnatin Sokoto ta ce sulhu da 'yan bindiga dabarar tsaro ce, ba wai jin tsoro ba; tana fatan dawo da zaman lafiya da tattalin arziki a yankunan da abin ya shafa.
Labarai
Samu kari