An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
An nemi Shugaba Tinubu ya sallami ministan tsaro, Mohammed Badaru Abubakar; karamin ministan tsaro, Bello Matawalle; da ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu.
Yan bindiga sun kuma kai hari a jihar Kogi inda suka kashe matasa uku da ake zargin ‘yan sa-kai ne a Ofoloke bayan sace basarake a garin kwanaki kadan baya.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Ikorodu a jihar Legas, Babajimi Benson, ya bayyana ba kananan hukumomi 'yancin cin gashin kai zai magance rashin tsaro.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga da suka sace shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Ose a Ondo, Nelson Adepoyigi sun hallaka shi da gangan.
An gudanar da gasar karatun 'Bible' a makarantun Lagos inda yaro Musulmi mai shekaru 9, Muritala Desmond, ya lashe gasar Littafi Mai Tsarki ta makarantu.
Ana fargabar jita-jitar mutuwa bayan cin wata shinkafa ya karya farashin kilo 50 zuwa N54,000 sakamakon rade-radin da ake yaɗawa da ya tayar da hankulan mutane.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanar da dakatar da hadiminsa saboda kalaman da ya yi dangane da batun sauya shekar Rabiu Musa Kwankwaso.
An kuma asarar rayuka bayan wani hatsarin jirgin ruwa ya halaka mutum 27 a Gbajibo, karamar hukumar Kaiama a jihar Kwara, yayin dawowa daga kasuwa a Niger.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa an daure mahaifinsa saboda ya ki yarda a sanya shi makaranta lokacin da yake yaro.
Labarai
Samu kari