Ganin buhu ya doshi N15, 000, FCCPC ta kaddamar da bincike mai tsanani a kan kamfanonin siminti saboda zargin magudi da dabarun tada farashi mai girma a Najeriya.
Ganin buhu ya doshi N15, 000, FCCPC ta kaddamar da bincike mai tsanani a kan kamfanonin siminti saboda zargin magudi da dabarun tada farashi mai girma a Najeriya.
Davido ya ce ba zai nemi afuwar Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ba, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin na gwamnan ne wanda ya jawo cece-kuce.
A dan iskan nan mai kadawa maganganun dake ta yawo a bakunan jama'a dai yanzu shine irin so da kauna mai karfin gaske da a ke zargin ya shiga tsakanin fitattun jaruman nan na wasan Hausa fim a masana'antar Kannywood watau Adam Zan
Cutar sukari (diabetes) faruwa ne sakamakon yawan sindarin glucose (sukari) a jinin dan adam kuma cutar da kasu kashi uku ne akwai nau'i na 1 da na 2 sannan akwai cutar sukarin masu dauke da juna biyu. Sai dai a halin yanzu ciwon
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama wasu mahauta hudu da ke sayar da nama a Agege na jihar Legas bisa zarginsa da daukan nauyin 'yan bindiga da ke kai hare-hare a wasu garuruwa a jihar Zamfara. The Punch ta ruwaito cewa garuruwa
A jiya ne tsohon gwamnan jihar Adamawa, Murtala Nyako, ya bayyana yadda a karo hudu ya tsallake yunkurin kashe shi saboda dagewar sa a kan a yiwa jama'ar jihar sa da ma Najeriya adalci. Tsohon gwamnan ya ce an fara yunkurin kasheh
Maza Uku da mata Takwas sun samu raunuka yayin da namiji daya da mata Biyu suka rasa rayukan su. Jami'in FRSC ya bayyana cewa an kwashe wadanda suka jikkata zuwa asibiti yayin da aka mika gawarwakin wadanda suka rasu zuwa asibitin
A yayin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa jihar Bauchi, domin kaddamar da yakin zabensa a karo na biyu, dandazon al'ummar jihar Bauchi sun yi dafifi a babban filin wasanni na Abubakar Tafawa Balewa da ke cikin kwaryar Bauch
A matsayin mu na iyalan ta, sai bayan da ta rasu ne muka gano yara da mutanen da suka dauke ta uwa kamar mu. Daga nakasassu da kuma wasu ma da bamu san ta dau nauyin su ba saboda muna makaranta bamu san me ke faruwa ba. Abinda muk
Jami'an tsaro kasar Sudan sun taimakawa wani fitaccen malamin addinin musulunci ficewa daga masallacin juma'a a lokacin da yake tsakar yin huduba, sakamakon yunkurin far ma sa da masu zanga-zanga suka yi matukar bai jagoranci bore
Gwamnatin tarayya ta bukaci alkalin alkalan Najeriya, Walter Onnoghen, ya yi murabus daga kujerarsa bisa ga zargin mallakan makudan kudade da yaki bayyanawa gwamnati. A kan yunkurin tilastashi murabus, gwamnatin tarayya.
Labarai
Samu kari