Shugaba Tinubu ya bukaci jam’iyyun siyasa su guji tashin hankali, kalaman kabilanci da addini, tare da mayar da hankali kan manufofi a zaben 2027.
Shugaba Tinubu ya bukaci jam’iyyun siyasa su guji tashin hankali, kalaman kabilanci da addini, tare da mayar da hankali kan manufofi a zaben 2027.
Davido ya ce ba zai nemi afuwar Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ba, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin na gwamnan ne wanda ya jawo cece-kuce.
Akalla mutane magoya bayan jam'iyyar All Progressive Congress (APC) 504 ne suka sauya sheka zuwa jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) a karamar hukumar Jahunb, jihar jigawa dake a shiyyar Arewa maso yammacin tarayyar
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce ta samu izini daga Babban Kotun Abuja na tsare Sanata Dino Melaye har na tsawon makonni biyu. Sanarwar da ta fito daga bakin mai magana da yawun rundunar, DCP JImoh Moshood ya ce har yanzu ana b
Gwamnan jahar Zamfara, kuma shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya, Abdulaziz Yari ya baiwa shugaban tsagin kungiyar Izalatil bidi’a wa iqamatissunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir kyautar wata babbar motar alfarma kir
Tumaturi dai wani dan icce ne ko kuma daya da cikin kayayyakin marmari kamar yadda wasu kan ce da ke kunshe da kusa kaso 95 cikin dari na ruwa da kuma sinadaren karin karfi da kuma na saukaka sarrafa abinci a sauran kaso 5 din cik
A yau Juma'a, an gudanar da jana'izar sarkin Lafiya, Marigayi Isa AlMustapha Agwai, cikin fadarsa ta garin Lafiya da ke jihar Nasarawa yayin da hawaye suka kwaranya tare da jimamin wannan babban rashi na kasar Najeriya baki daya.
Kamar yadda mai magana da yawun NNPC, Mr Ndu Ughamadu ya sanar da ranar Alhamis, ya ce sashin kula da sayar da danyen man fetur (COMD) ne ke jagorancin shirin na dakatar da fitar da propane da butane zuwa kasashen waje.
Hajiya Titi Atiku Abubakar, uwargidan dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar the Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Atiku Abubakar, ta roki yan Najeriya da su yi waje da shugaban kasa Muhammadu Buhari a zabe mai zuwa.
Jiya ne wani shugaban PDP a Kebbi ya sauya-sheka zuwa APC. PDP ta sake rasa wani babban jigon ta zuwa Jam’iyyar APC cikin ‘yan kwanaki kadan a jihar. Yanzu dai Jam’iyyar PDP tana ganin ha’ula’i a cikin Jihar Kebbi daf da zabe.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta bbayyana wasu hanyoyi da masu zabe zasu bi a yayin da suka je kad'a kuri'arsu, a baban zaben 2019. Hukumar ta bayyana hakan a shafinta na Twitter @inecnigeria. Duba hanyoyi bakwai da y
Labarai
Samu kari