Ganin buhu ya doshi N15, 000, FCCPC ta kaddamar da bincike mai tsanani a kan kamfanonin siminti saboda zargin magudi da dabarun tada farashi mai girma a Najeriya.
Ganin buhu ya doshi N15, 000, FCCPC ta kaddamar da bincike mai tsanani a kan kamfanonin siminti saboda zargin magudi da dabarun tada farashi mai girma a Najeriya.
Mawaki Davido ya ce zai iya yin caca da kuɗinsa kan sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa rarrabuwar ‘yan adawa na ƙara wa shugaban ƙasa damar nasara.
Wani magidanci mai suna Uwaila, a ranar Lahadi ya harbe matarsa da yaransa biyu har lahira a Edo, inda ya zarge ta da kafircewa. Lamarin ya afku ne a kauyen Ovbiogie a karamar hukumar Obia ta arewa maso gabas da ke jihar.
Wata babbar kotun tarayya dake zaman ta a garin Abuja babban birnin tarayyar Najeriya ta amince a cigaba da shari'ar dake gabanta da ka iya sa a tilastawa hukumar EFCC kama uwar gidan Gwamnan Kano, Hajiya Hafsatu Abdullahi Ganduja
A ranar Juma'ar da ta gabata ne aka gudanar da jana'izar sarkin Lafia, Marigayi Isa Al-Mustapha Agwai I, bisa jagorancin babban Limamin jihar Nasarawa, Mallam Dalhatu Muhammad Dahiru tare da 'yan uwa, makusanta da abokanan arziki.
Za ku ji cewa, daga mafara ta yau ranar Lahadi, an samu tashin doron zabuwa linki bayan linki na farashin man fetur da makamashin gas inda aka samu doriyar kaso 240 bisa 100 a kasar Zimbabwe da ke nahiyyar Afirka.
Da sanadin kafar watsa labarai ta BBC Hausa mun samu rahoton cewa, ba bu zato ba bu tsammani curi na garken Kudan Zuma sun fatattaki al'ummar kauyen Gunsum da ke karkashin karamar hukumar Kanam ta jihar Filato.
A yayin da jama'a da dama ke amfani da bokitin fenti domin ajiyar ruwa, wasu matasa a kasuwar Panteka dake jihar Kaduna sun yi amfani da kwakwalwar su wajen mayar da bokitin na dafa ruwa. Wani dan Najeriya, Mista Jude Ehiabhi, ne
Wata tsaliliyar budurwa mai suna Lulu Jemimah mai shekaru 32 a duniya da kuma take 'yar asalin kasar Uganda ta jefa al'ummar Nahiyar Afrika da ma duniya baki daya cikin al'ajabi bayan da ta auri kanta. Budurwar dai kamar yadda muk
Fadar shugaban kasa tayi kira ga gwamnan jihar Benuwe, Samuel, da ya mayar da hankali a kan kokarin warware matsalolin da jihar sa ke ciki, ba ya dinga yawo yana yada karya a kan shugaba Buhari ba. A sanarwar da Femi Adesina, kaka
Wata kungiya mai zaman kanta (DARE) ta fara bawa matasan Kaduna horo a kan sabuwar fasahar amfani da sarrafa bola, musamman domin amfani a gine-gine. Sabuwar fasahar zata bawa matasan damar koyon sarrafa bola domin yin rufi a gida
Labarai
Samu kari