An kama tsohon shugaban ƙaramar hukumar Rogo ta Kano kan zargin sayar da allurar fentanyl ga matasa, yayin da kwamitin ya ce ya tattara hujjoji kan lamarin.
An kama tsohon shugaban ƙaramar hukumar Rogo ta Kano kan zargin sayar da allurar fentanyl ga matasa, yayin da kwamitin ya ce ya tattara hujjoji kan lamarin.
Shugaba Muhammadu Buhari ya garzaya jihar Kaduna domin cigaba da yakin neman zaben kujeran shugaban kasa da za'a gudanar ranan Asabar, 16 ga watan Febrairu, 2019. An rufe kusan dukkan manyan hanyoyin cikin birnin jihar Kaduna.
Legit.ng ta ruwaito Buhari ya bayyana haka ne yayin da ya karbi bakoncin hadaddiyar kungiyar jam’iyyu masu son cigaban Najeriya, CPPP, a fadar shugaban kasa dake babban birnin tarayya Abuja, a ranar Juma’a 18 ga watan Janairu.
Rahotanni dai sun bayyana cewa tuni gwamnan jihar, NasirEl-Rufai ya isa filin da za a gudanar da taron da misalin wajen karfe 12:30 na rana, inda shima ya ke tsumayin isowar shugaban kasar. Ga hotunan da Legit.ng Hausa ta samo mak
Shelkwatar taro ta Nigeria, ta sanar da ranar binne gawar tsohon shugaban dakarun soji na kasa, Air Chief Marshal Alex Badeh. Birgediya Janar Agim ya ce za a gudanar da jana'izar ne a ranar Laraba, 23 ga watan Janairu bayan gud
Makwancin Annabi Muhammadu S. A. W ko shakka babu yana da matukar muhimmanci ga daukacin al'ummar musulmai inda dubun dubatar su ne ke ziyartar kabarin na sa a duk shekara dake a masallacin sa na Madina. Ga dai wasu muhimman bayan
Ta kuma sake yin kira da al'ummar Kano musamman mata da kar su yarda su sayar da katin zabensu domin shine 'yancin su. "Kada ku sake ku bawa kowa katin zaben ku; Wannan wani sabuwar dabara ne da wasu ke amfani da ita domin hana ku
Bashir Ahmed, ya ce shugaban kasa Buhari zai kai ziyara jihar Kaduna a yau Juma'a, domin halartar bukin kungiyar mawaka da masu kirkira na jihar. Haka zalika hadimin shugaban kasar ya ce Buhari zai kuma halarci taron kaddamar
An kama barayin Jannaretoci har biyu, na miliyoyin kudi a ofishin gwamnati a jihar Bauchi, su su goma suka yi kumbiya-kumbiyarsu sai da suka sace Jannaretocin masu karfin GBW 10KVA a ofishin National Public Security Communication
Tsohon mataimaki shugaban kasa Atiku Abubakar ya isa kasar Amurka sanan yana a hanyarsa ta zuwa Washington don wani ganawa tare da manyan tawagar majalisar Amurka wadanda ke da matsanacin kula da damuwa akan makomar damokradiya.
Labarai
Samu kari