HOTUNA: Dandazon al'ummar jihar Kaduna sun yi dafifi domin jiran isowar Buhari

HOTUNA: Dandazon al'ummar jihar Kaduna sun yi dafifi domin jiran isowar Buhari

A yayin da shugaban kasa Muhammadu ya shirya zuwa jihar Kaduna, domin halartar taron kaddamar da yakin zaben sa da kuma bude bukin mawaka da mas kirkira na jihar Kaduna, al'ummar jihar sunyi dafifi domin jiran isowar shugaban kasar.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kaddamar da yakin zaben nasa ne a babban filin wasanni na Ahmadu Bello da ke cikin garin Kaduna.

Rahotanni dai sun bayyana cewa tuni gwamnan jihar, NasirEl-Rufai ya isa filin da za a gudanar da taron da misalin wajen karfe 12:30 na rana, inda shima ya ke tsumayin isowar shugaban kasar.

KARANTA WANNAN: Anzo wajen: Buhari ya kira Ogboru a matsayin dan takarar shugaban kasa mai makon gwamna

Ga hotunan da Legit.ng Hausa ta samo maku, inda jama'a ke zaman jiran isowar shugaban kasa Buhari a filin taron.

HOTUNA: Dandazon al'ummar jihar Kaduna sun yi dafifi domin jiran isowar Buhari
HOTUNA: Dandazon al'ummar jihar Kaduna sun yi dafifi domin jiran isowar Buhari
Asali: Twitter

HOTUNA: Wani mahayin rakumi kenan, daga cikin dumbin masu jiran isowar shugaban kasa Buhari
HOTUNA: Wani mahayin rakumi kenan, daga cikin dumbin masu jiran isowar shugaban kasa Buhari
Asali: Twitter

HOTUNA: A cikin gari, kusa da filin taron, jama'a ke ci gaba da tururuwa domin zuwa tarbar shugaba Buhari
HOTUNA: A cikin gari, kusa da filin taron, jama'a ke ci gaba da tururuwa domin zuwa tarbar shugaba Buhari
Asali: Twitter

HOTUNA: Yadda mahaya mashina, Keke Napep ke zazu domin murnar zuwan Buhari jihar Kaduna
HOTUNA: Yadda mahaya mashina, Keke Napep ke zazu domin murnar zuwan Buhari jihar Kaduna
Asali: Twitter

SANARWA: Shafin jaridar NAIJ.com Hausa ya sauya suna zuwa Legit.ng Hausa. Muna fatan za ka ci gaba da kasancewa tare da Legit.ng Hausa don karanta labarai da dumi duminsu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayarku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukan mu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng