Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Yan bindiga sun kashe tsohon mataimakin babban konturolan hukumar da ke yaki da fasa kwabri ta kasa, Dr Adewale Oloyede (mai ritaya) a jihar Kogi. Yan bidigar sun kashe tsohon mataimakin shugaban hukumar na kasar tare da mai tsar
Rundunar 'yan sanda ta ce ta kammala shirin raba jami'anta 2,000 domin samar da tsaro a lokacin da Buhari zai je kaddamar da yakin zabensa a garin Lafiya. ASP Samaila Usman, ya ce manufar hakan shine, tabbatar da cewan yakin za
Ministan noma, Audu Ogbeh ya ce Gwamnatin tarayya za ta haramta shigo da tumatur dan kasar waje kafin karshen wannan shekarar. Ogbeh ya ce haramta shigo da tumaturin zai taimaka wajen bunkasa samar da tumatur na cikin kasar da
Labarin da muka samu daga majiyar mu ta TRT ta bayyana mana cewa mahukunta sun samu zarafin tono wasu kaburbura uku da gawarwakin mutane 40 a wata makabarta a garin Minye dake kasar Misira. Kamar dai yadda Ministan harkokin tarihi
Daga nan Yansanda suka bazama neman wannan jariri, inda suka fara da yi ma Hussaina tambayoyi, wanda ta shaida musu cewa tsohon mijinta mai suna Ashiru Abubakar dan shekara 27 take zargi da hannu cikin bacewar jaririn nata.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya shiyyar jihar Ogun dake a kudu maso yammacin Najeriya ta sanar da samun nasarar cafke wani ustazu dake ikirarin zama malamin islama mai suna Jami'u Olasheu tare da abokan sa uku da kan mutum.
Za ku ji Jam’iyyar adawa na so a saki sunayen wadanda aka dauka aikin zabe a 2019. Jam’iyyar PDP ta hurowa Hukumar INEC wuta game da zaben 2019 a halin uanzu inda ta ke so a fito da sunayen Malaman zabe nan da kwana 2.
Tsofin janar a rundunar soji ta sama, kasa, da ruwa sun bayyana goyon bayan su ga takarar shugaba Buhari domin sake zama shugaban kasar Najeriya a karo na biyu. A yau, Litinin, ne tsofin janar din sojin su ka shaida wa duniya goyo
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da mambobi da kuma sabon shugaban hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta ta ICPC, Independent Corrupt practices and other related Offences Commission a yau Litinin 4 ga watan Fabrairu.
Labarai
Samu kari