Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Da duminsa: Yan bindiga sun kashe tsohon DCG na hukumar kwastan
Da duminsa: Yan bindiga sun kashe tsohon DCG na hukumar kwastan
daga  Mudathir Ishaq

Yan bindiga sun kashe tsohon mataimakin babban konturolan hukumar da ke yaki da fasa kwabri ta kasa, Dr Adewale Oloyede (mai ritaya) a jihar Kogi. Yan bidigar sun kashe tsohon mataimakin shugaban hukumar na kasar tare da mai tsar

Zabe: Tsofin Janar 71 sun goyi bayan takarar shugaba Buhari
Zabe: Tsofin Janar 71 sun goyi bayan takarar shugaba Buhari
daga  Mudathir Ishaq

Tsofin janar a rundunar soji ta sama, kasa, da ruwa sun bayyana goyon bayan su ga takarar shugaba Buhari domin sake zama shugaban kasar Najeriya a karo na biyu. A yau, Litinin, ne tsofin janar din sojin su ka shaida wa duniya goyo